iqna

IQNA

Tehran (IQNA) Kungiyar lauyoyin Iraki ta sanar da cewa za ta shigar da kara kan jaridar Saudiyya da ci zarafin babban malamin addini Ayatollah Sistani.
Lambar Labari: 3484955    Ranar Watsawa : 2020/07/05

Bangaren kasa da kasa, kungiyar malamai ta kasa da kasa ta dora alhakin mutuwar Mursi a kan Al-sisi da Saudiyya da kuma hadaddiyar daular larabawa.
Lambar Labari: 3483750    Ranar Watsawa : 2019/06/18

Bangaren kasa da kasa, gwamnatin kasar Masar ta hana kafofin yada labarai yada wani bayani da Azhar ta fitar kan batun daidaita gado tsakanin mata da maza.
Lambar Labari: 3483156    Ranar Watsawa : 2018/11/27

Bangaren kasa da kasa, ma’aikatar kula da harkokin adini ta asar Masar ta aike da masu tablig 3617 zuwa kasashen duniya.
Lambar Labari: 3482743    Ranar Watsawa : 2018/06/09

Bangaren kasa da kasa, an bude wani shiri na bayar da horo ga malamai da limaman masallatai a kasar saliyo.
Lambar Labari: 3482449    Ranar Watsawa : 2018/03/03

Shugaba Rauhani A Lokacin Sallar Juma'a A Haidar Abad:
Bangaren kasa da kasa, Shugaban kasar Iran Dr Hassan Ruhani wanda a halin yanzu yake ziyarar aiki a kasar India ya bukaci musulmai a ko ina suke a duniya su hada kai don fuskantar makiyansu.
Lambar Labari: 3482400    Ranar Watsawa : 2018/02/16

Bangaren kasa da kasa, daliban kur’ani kimanin 7000 ne suke yin karatun allo makarantu daban-daban a garin wahra na kasar Ajeriya.
Lambar Labari: 3482266    Ranar Watsawa : 2018/01/04

Bangaren kasa da kasa, a yau an gudanar da taron muka kwafin kur’ani mai tsarki na tarihi wanda aka kammala a gyaransa a kasar Masar.
Lambar Labari: 3481815    Ranar Watsawa : 2017/08/20

Bangaren kasa da kasa, ma’aikatar kula da harkokin addini a kasar Masar ta shirya wata gasa wadda za ta mayar da hankali ga bincike kan abubuwan da ake yin kuren fahimtarsu a kur’ani.
Lambar Labari: 3481491    Ranar Watsawa : 2017/05/07

Bangaren kasa da kasa, an tarjama wani littafi wanda ya kunshi bayanan jagora Ayatollah Ozma Sayyid Ali Khameni (DZ)a cikin harshen larabaci a Iraki.
Lambar Labari: 3480880    Ranar Watsawa : 2016/10/24

Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da wani zaman taro wanda ya shafi yada al’adun muslunci a mahangar mayna malamai wanda karamin ofishin jakadancin Iran ya shirya a Tunis.
Lambar Labari: 3480729    Ranar Watsawa : 2016/08/20