Bangaren kasa da kasa, kwamitin da ke kula da littafai a Masar ya kore korafin da takfiriyawan salafiyya na kasar ke yi kan cewa akwai littafan mazhabar shi’a a wajen baje kolin littafai na kasar.
Lambar Labari: 3481201 Ranar Watsawa : 2017/02/05
Bangaren kasa da kasa, Jami'an tsaron kasar Masar sun cafke daya daga cikin mutanen da ake zargi da hannu a harin da aka kai kan majami'ar mabiya addinin kirista a birnin Alkahira.
Lambar Labari: 3481108 Ranar Watsawa : 2017/01/06
Kamfanin dilalncin labaran kur'ani na iqna ya habarta cewa ya nakalto daga shafin Press TV cewa, Kungiyar ta sanar da hakan ne a shafinta na yanar gizo, inda ta bayyana hakan a matsayin wani babban aikin jihadi.
Lambar Labari: 3481036 Ranar Watsawa : 2016/12/14
Bangaren kasa da kasa, bayan harin ta’addancin da aka kai kan wata coci a birnin Alkahira na kasar Masar, an ta nema aya ta 32 a cikin surat Ma’idah wadda ta haramta kisan ran dan adam.
Lambar Labari: 3481033 Ranar Watsawa : 2016/12/13
Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da zaman taron kawara juna sani kan ma’anar kyamar musulunci wanda zai gudana a birnin Alkahira na kasar Masar.
Lambar Labari: 3480937 Ranar Watsawa : 2016/11/13
Bangaren kasa da kasa, a wani mataki na takura mabiya mazhabar shi’a a Masar jami’an tsaro sun dauki matakin hana taron Ashura a masallacin Imam Hussain (AS) da Alkahira.
Lambar Labari: 3480847 Ranar Watsawa : 2016/10/11
Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da wani zaman taro wanda ya shafi yada al’adun muslunci a mahangar mayna malamai wanda karamin ofishin jakadancin Iran ya shirya a Tunis.
Lambar Labari: 3480729 Ranar Watsawa : 2016/08/20