Tehran (IQNA) babban masallacin kasar Aljeriya shi ne masallaci mafi girma a dukkanin nahiyar Afirka da ke daukar masallata dubu 120 a cikinsa.
Lambar Labari: 3485972 Ranar Watsawa : 2021/06/01
Tehran (IQNA) kwamitin malaman musulmin kasar Aljeriya ya bukaci kai daukin gaggawa ga musulmin Rohingya da gobara ta kone sansaninsu.
Lambar Labari: 3485763 Ranar Watsawa : 2021/03/25
Tehran (IQNA) an bude makarantu da cibiyoyin kur’ani mai tsarki guda dubu 20 a cikin kasar Aljeriya.
Lambar Labari: 3485527 Ranar Watsawa : 2021/01/05
Tehran (IQNA) malaman musulmi a kasar Aljeriya sun bukaci a bude makarantun kurani a kasar sakamakon rufe su da aka yi saboda yaduwar cutar corona.
Lambar Labari: 3485469 Ranar Watsawa : 2020/12/18
Tehran (IQNA) Sheikh Bashir Ibrahimi daya ne daga cikin malamai da suka taka rawar gani wajen fatattakar Faransawa ‘yan mulkin mallaka daga kasar Aljeriya.
Lambar Labari: 3485436 Ranar Watsawa : 2020/12/07
Tehran (IQNA) kungiyar ‘yan ta’adda ta Daesh tana yin amfani da makarantun kur’ani a kasar Aljeriya yada akidunta.
Lambar Labari: 3485058 Ranar Watsawa : 2020/08/05
Tehran (IQNA) ma’aikatar kula da harkokin addini ta kasar Aljeriya ta sanar da wajabcin dakatar da duk wasu harkokin kai komo a ranar salla.
Lambar Labari: 3484808 Ranar Watsawa : 2020/05/17
Bangaren kasa da kasa, an shirya wani taron buda baki mai girma a jiya a kasar Aljeriya da nufin taimaka ma marassa karfi.
Lambar Labari: 3482694 Ranar Watsawa : 2018/05/26