Bangaren kasa da kasa, an gudanar da wani taro na kusanto da mahangar mazhabobin addinin muslunci a birnin karbala mai alfarma na kasar Iraki da nufin kara samun daidaito da kuma fahimtar juna a tsakanin mabiya addinin muslunci.
Lambar Labari: 1459789 Ranar Watsawa : 2014/10/13