Bangaren kasa da kasa, kamfanonin da ke gudanar da ayyukan yawon bude ido a kasar Iraki sun taimaka da motocin bus fiye da 200 na daukar masu ziyarar arbaeen.
Lambar Labari: 3480957 Ranar Watsawa : 2016/11/20
Bangaren kasa da kasa, adadin masu gudanar da ziyarar arbaeen na Imam Hussain (AS) a Karbala yana karuwa.
Lambar Labari: 3480953 Ranar Watsawa : 2016/11/19
Bangaren kasa da kasa, kamfanin zirga-zirgar jiragen kasa na kasar Iraki ya mayar da hankali wajen kwasar masu ziyarar arbaeen na Imam Hussain (AS) zuwa Karbala.
Lambar Labari: 3480951 Ranar Watsawa : 2016/11/18
Bangaren kasa da kasa, an kafa wasu tantuna na karatun kur'ani a inda ake yada zango ga masu tattakin arbain na Imam Hussain (AS) daga Najaf zuwa Karbala.
Lambar Labari: 3480938 Ranar Watsawa : 2016/11/14
Bangaren kasa da kasa, babban kwamandan rundunar da ke kula da ayyukan tsaro na yankin Furat ya bayyana cewa fiye da jami’an tsro dubu 30 ne za su gudanar da ayyukan tsaro a taron arba’in.
Lambar Labari: 3480929 Ranar Watsawa : 2016/11/11
Bangaren kasa da kasa, wani jami’I a Iraki ya bayyana cewa adadin mutanen da suka isa Karbala zumin gidanar da taron ashura ya hura miyan hdu da rabi.
Lambar Labari: 3480848 Ranar Watsawa : 2016/10/12
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da taro domin tunawa da kananan yara da suka rasu tare da Imam Hussain (AS) a kasar Saliyo.
Lambar Labari: 3480840 Ranar Watsawa : 2016/10/09
Bangaren kasa da kasa, majalisar dokokin Karbala ta bayyana cewa fiye da masu ziyara miliyan 27 ne suka halarci tarukan Arbaeen na wannan shekara fiye da miliyan 5 daga Iran da sauran kasashen ketare.
Lambar Labari: 3459741 Ranar Watsawa : 2015/12/04
Bangaren kasa da kasa, fiye da mutane miliyan biyu ne da suka hada da larabawa da Iraniyawa suka isa kasar Iraki a halin yanzu domin halartar taron arbain.
Lambar Labari: 3457977 Ranar Watsawa : 2015/11/28
Bangaren kasa da kasa, masu aniyat tafiya taron Arba’in na Imam Hussain sun fara kama hanya zuwa birnin karbala domin halartar wadannan taruka.
Lambar Labari: 3447487 Ranar Watsawa : 2015/11/12
Bangaren kasa da kasa, ana ci gaba da gudanar da taruka a birnin Karbala mai alfarma domin juyayin wadannan ranaku musamman yau Tasu’a.
Lambar Labari: 3392953 Ranar Watsawa : 2015/10/23
Bangaren kasa da kasa, cibiyar da ke kula hubbaren Abbas (AS) za ta dauki nauyin shirya wata gasa ta bincike kan ilmomin kur’ani mai tsarki mafi girma.
Lambar Labari: 3386083 Ranar Watsawa : 2015/10/16
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da taron canja tutoci a hubbarorin Imam Hussai (AS) da kuma Abbas (AS) masu tsarki a birnin Karbala mai alfarma a jiya.
Lambar Labari: 3385865 Ranar Watsawa : 2015/10/15
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da bikin saka kyadura da aka saba yi a kowace shkara a birnin Karbala domin tunawa da ranar haihuwar Imam Hujja (AJ)
Lambar Labari: 3310923 Ranar Watsawa : 2015/06/04
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da wani taro na kusanto da mahangar mazhabobin addinin muslunci a birnin karbala mai alfarma na kasar Iraki da nufin kara samun daidaito da kuma fahimtar juna a tsakanin mabiya addinin muslunci.
Lambar Labari: 1459789 Ranar Watsawa : 2014/10/13