IQNA - Kafofin yada labaran gwamnatin haramtacciyar Kasar Isra'ila suna bayar da rahotanni kan ruwan makamai masu linzami da Iran ke yi a kan yankunan da aka mamaye da kuma kunna karaurawar gargadi a dukkan yankunan Falastinu da Isra'ila ta mamaye.
Lambar Labari: 3491965 Ranar Watsawa : 2024/10/01
Bangaren kasa da kasa, kakakin kungiyar ajbhar dimukradiyya a Falastinu ya sanar da cewa an cimma yarjejeniyar dakatar da bude wuta tsakanin bangaren Isra’ila da Falastinawa.
Lambar Labari: 3483613 Ranar Watsawa : 2019/05/06