Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da karatun kur’ani a lokacin taron maulidin Imam Ali (AS) wanda ya yi daidai da 13 ga rajab.
Lambar Labari: 3481384 Ranar Watsawa : 2017/04/07
Bangaren kasa da kasa, masu kula da littafan hubbaren Imam Hussain (AS) sun bayyana cewa an kyautata kwafin kur'ani da wani dan Najeriya ya bayar kyauta ga wannan hubbare mai tsarki.
Lambar Labari: 3481303 Ranar Watsawa : 2017/03/11
Bangaren kasa da kasa, an nuna wasu daddun littafai da kuma takardun gami da fatu da aka yi rubutu a kansu a hubbaren Imam Hussain (AS) da ke Karbala a Iraki.
Lambar Labari: 3481290 Ranar Watsawa : 2017/03/06
Bangaren kasa da kasa, gwamnatin kasar Masar ta jibge daruruwan jami’an tsaro domin hana gudanar da tarukan mabiya mazhabar shi’a na kasar ke gudanarwa a masalalcin Imam Hussain (AS) a birnin Alkahira.
Lambar Labari: 3481160 Ranar Watsawa : 2017/01/22
Bangaren kasa d akasa, masu hidima a hubbaren Imam Hussain (AS) a Karbala lokacin tarukan muharram da safar da suka hada da masu wakokin yabo da bakin ciki sun yi bankwana.
Lambar Labari: 3480991 Ranar Watsawa : 2016/12/01
Bangaren kasa da kasa, wata mata 'yar kasar Morocco ta halarci taron arbaeen na Imam Hussain (AS) a Karbala na wannan shekara.
Lambar Labari: 3480958 Ranar Watsawa : 2016/11/20
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da taron arbaeen na Imam Hussain (AS) a Husainiyar Imam Khomeni (RA) tare da halartar jagoran juyin Islama da kuam daruruwan malamai da dalibai.
Lambar Labari: 3480956 Ranar Watsawa : 2016/11/20
Bangaren kasa da kasa, adadin masu gudanar da ziyarar arbaeen na Imam Hussain (AS) a Karbala yana karuwa.
Lambar Labari: 3480953 Ranar Watsawa : 2016/11/19
Bangaren kasa da kasa, kamfanin zirga-zirgar jiragen kasa na kasar Iraki ya mayar da hankali wajen kwasar masu ziyarar arbaeen na Imam Hussain (AS) zuwa Karbala.
Lambar Labari: 3480951 Ranar Watsawa : 2016/11/18
Bangaren kasa da kasa, mabiya mazhabar iyalan gidan manzon Allah mazauna biranan Birmingham da Landan Luton sun yi tattaki a birnin Bradford.
Lambar Labari: 3480948 Ranar Watsawa : 2016/11/17
Bangaren kasa da kasa, an kafa wasu tantuna na karatun kur'ani a inda ake yada zango ga masu tattakin arbain na Imam Hussain (AS) daga Najaf zuwa Karbala.
Lambar Labari: 3480938 Ranar Watsawa : 2016/11/14
Bangaren kasa da kasa, babban kwamandan rundunar da ke kula da ayyukan tsaro na yankin Furat ya bayyana cewa fiye da jami’an tsro dubu 30 ne za su gudanar da ayyukan tsaro a taron arba’in.
Lambar Labari: 3480929 Ranar Watsawa : 2016/11/11
Bnagaren kasa da kasa, babban kwamandan rundunar Furatul Ausat a Iraki ya bayyana cewa ya zuwa yanzu sun tanaji jami’an tsaro na musamman da za su yi aiki a taron arbain na imam Hussain (AS).
Lambar Labari: 3480918 Ranar Watsawa : 2016/11/07
Bangaren kasa da kasa, gwamnatin kasar masar ta dauki matakan mabiya mazhabar iyalan gidan amnzon Allah gudanar da tarukan makokin Ashura.
Lambar Labari: 3480852 Ranar Watsawa : 2016/10/13