Bangaren kasa da kasa, an dora tutocin makokin shahadar Imam Hussain (AS) a hubbarorin limaman shiriya na iyalan gidan manzo (SAW) a Iraki.
Lambar Labari: 3482973 Ranar Watsawa : 2018/09/11
Bangaren kasa da kasa, cibiyar yada al'adun muslunci ta yi Allawadai da kakkausar murya dangane da harin ta'addancin da aka kai kan masallacin Imam Hussain (AS) a garin Durban na Afirka ta kudu.
Lambar Labari: 3482651 Ranar Watsawa : 2018/05/12
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da wani taron karatun ku’ani mai tsarki a hubbaren Imam Hussain (AS) tare da halartar Sayyid Jawad Hussai Makarancin kur’ani na duniya.
Lambar Labari: 3482536 Ranar Watsawa : 2018/04/03
Bangaren kasa da kasa, jami’an tsaron kasar Masar sun dauki kwararan matakan tsaro a kusa da masallacin Imam Hussain (AS) da ke birnin Alkhira a daidai lokacin da ake tarukan tunawa da kawo kan Imam Hussain (AS).
Lambar Labari: 3482290 Ranar Watsawa : 2018/01/12
Bangaren kasa da kasa, hubarren Imam Hussain (AS) da kuma hubbaren Abas (AS) sun dauki nauyin bakuncin miliyoyin masu ziyara.
Lambar Labari: 3482086 Ranar Watsawa : 2017/11/10
Bangaren kasa da kasa, jami’an tsaron kasar Iraki sun samu nasarar cafke wasu ‘yan ta’adda a lokacin da suke shirin kai kan wasu masu tafiya ziyarar arbaeen.
Lambar Labari: 3482083 Ranar Watsawa : 2017/11/09
Bangaren kasa da kasa, masana da dama daga kasashen duniya ne suka shiga cikin miliyoyin masu tattakin ziyarar arbaeen na Imam Hussain (AS) a Karbala.
Lambar Labari: 3482082 Ranar Watsawa : 2017/11/09
Bangaren kasa da kasa, Bangaren da ke kula da harkokin tarukan arbaeen na Imam Hussain (AS) ya sanar da cewa, cibiyoyi fiye da 10,000 ne suka yi rijistar sunayensu domin hidima a lokacin wadannan taruka.
Lambar Labari: 3482064 Ranar Watsawa : 2017/11/04
Imam Sadeq (AS) yana cewa: Babu wani mutum a ranar kiyama da ba zai yi fatan da ma ya kasance daga cikin masu ziyarar Imam Hussain (AS) ba, saboda ganin yadda Allah madaukakin sarki yake girmama wadanda suka kasance daga cikin masu ziyarar Imam Hussain (AS). Littafi: Kamil Ziyarat, shafi 135
Lambar Labari: 3482056 Ranar Watsawa : 2017/11/02
Bangaren kasa da kasa, an kafa warren karatun kur’ani mai tsarki da ya shafi mata zalla a kan hanyoyin zuwa ziyarar arbaeen.
Lambar Labari: 3482047 Ranar Watsawa : 2017/10/28
Bangaren kasa da kasa, Ayatollah Sayyid Muhammad Sa’id Hakim daya daga cikin manyan malaman shi’ar Ahlul bait (AS) a Najaf ya bayyana cewa, raya taruka da suka shafi Imam Hussain (AS) dama ce ta yada koyarwar ahlul bait (AS).
Lambar Labari: 3482004 Ranar Watsawa : 2017/10/16
Bangaren kasa da kasa, Mahukuntan Iraki sun bayyana cewa yawan jama'ar da ke halartar zaman makokin ranar Ashura a birnin Karbala na kasar sun haura mutane miliyan shida daga ciki da wajen kasar.
Lambar Labari: 3481956 Ranar Watsawa : 2017/10/01
Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da tarukan Ashura a birnin Kabala domin makokin shahadar Imam Hussain (AS).
Lambar Labari: 3481951 Ranar Watsawa : 2017/10/01
Bangaren kasa da kasa, rahotani daga birnin karbala mai alfarma na cewa ana fuskantar cunkoso mai tsanani a dukkanin hanyoyin da suke isa zuwa cikin garin.
Lambar Labari: 3481945 Ranar Watsawa : 2017/09/29
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da zaman farko na makokin Imam Hussain (AS) a husainiyar Imam Khomenei tare da halartar jagoran juyin juya halin musulunci.
Lambar Labari: 3481941 Ranar Watsawa : 2017/09/27
Bangaren kasa da kasa, dakarun sa kai na kasar Iraki sun samu nasarar daike wani yunkurin kai harin ta'dannaci a kan masu gudanar taron makokin Imam Hussain.
Lambar Labari: 3481940 Ranar Watsawa : 2017/09/27
Bangaren kasa da kasa, daruruwan musulmi maiya mazhabar ahlul bait ne suka gudanar da jerin gwano na nuna juyayin shahada Imam Hussain (AS) a birnin Leicester.
Lambar Labari: 3481931 Ranar Watsawa : 2017/09/25
Imam Hussain (AS) Yana Cewa: "Duk wanda ya bauta ma Allah hakikanin bautarsa, to Allah zai zai ba shi fiye da burinsa, kuma zai isar masa." Mausu'at Kalimat Imam Hussain (AS) shafi na 748 zuwa 906
Lambar Labari: 3481930 Ranar Watsawa : 2017/09/25
Bangaren kasa da kasa, mahukuntan masarautar kama karya ta kasa Bahrain sun dauki mataki hana hana gudanar da duk wani taro mai alaka da Ashura.
Lambar Labari: 3481912 Ranar Watsawa : 2017/09/19
Bangaren kasa da kasa, kasashe 15 za su halarci taro mai taken taratil Sajjadiyya domin yin dubi a kan wasu bangarori da suka shafi rayuwar limamin shiriya na hudu.
Lambar Labari: 3481713 Ranar Watsawa : 2017/07/18