iqna

IQNA

Tehran (IQNA) A yayin gudanar da zanga-zanga fiye da 30 a garuruwa 20 na kasar, dubban 'yan kasar Moroko sun yi tir da harin wuce gona da iri da yahudawan sahyuniya suka yi a masallacin Al-Aqsa tare da bayyana goyon bayansu da alkibla ta farko ta musulmi.
Lambar Labari: 3488012    Ranar Watsawa : 2022/10/15

Wani Jigo a kungiyar Hamas ya bayyana cewa:
Tehran (IQNA) Wani mamba a ofishin siyasa na kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Falasdinu Hamas ya jaddada cewa gwamnatin sahyoniyawan tana amfani da raunin kasashen Larabawa wajen mamaye birnin Kudus da Masallacin Al-Aqsa.
Lambar Labari: 3487919    Ranar Watsawa : 2022/09/27

Shugaban Aljeriya ya jaddada cewa:
Tehran (IQNA) Shugaban kasar Aljeriya Abdel Majid Taboun ya jaddada cewa Falasdinu batu ne na kasa ga Aljeriya kuma dukkan al'ummar Aljeriya suna goyon bayan fafutikar Falasdinu.
Lambar Labari: 3487907    Ranar Watsawa : 2022/09/25

Tehran (IQNA) Babban sakataren kungiyar Hizbullah Sayyed Hassan Nasrallah ya karbi bakuncin babban sakataren kungiyar Islamic Jihad a Palastinu Ziad Nakhaleh a birnin Beirut na kasar Lebanon.
Lambar Labari: 3487740    Ranar Watsawa : 2022/08/24

Tehran (IQNA) Bankin Rasha na shirin aiwatar da wani sabon shiri na bunkasa harkokin bankin Musulunci a jamhuriyar Chechnya da Dagestan.
Lambar Labari: 3487677    Ranar Watsawa : 2022/08/12

tEHRAN (iqna) kungiyar gwagwarmaya  ta Hamas ta bayyana duk wani mataki na daidaita alaka da gwamnatin sahyoniyawa  a matsayin hadari ga al'ummar Larabawa da Musulmi
Lambar Labari: 3487591    Ranar Watsawa : 2022/07/25

Tehran (IQNA) a daidai lokacin da ake gudanar da bukukuwan Idin Ghadir Haramin Imam Ali (AS) na karbar masu ziyara daga larduna daban-daban na kasar Iraki da wasu kasashen Larabawa da na Musulmi.
Lambar Labari: 3487561    Ranar Watsawa : 2022/07/18

Tehran (IQNA) Joe Biden ya yi alƙawarin mayar da Saudiyya ƙasar da aka keɓe, amma yanzu tana neman sake gina dangantaka, kuma da yawa suna tsammanin daidaitawa da gwamnatin Isra'ila zai kasance cikin ajandar.
Lambar Labari: 3487461    Ranar Watsawa : 2022/06/24

Tehran (IQNA) Tare da rage takunkumin da aka sanya sakamakon barkewar cutar cututtukan zuciya, kasashen Larabawa daban-daban za su dawo bukukuwan Ramadan na musamman.
Lambar Labari: 3487105    Ranar Watsawa : 2022/03/30

Tehran (IQNA) Ministan harkokin wajen kasar Iran, Hossein Amir Abdollahian, ya bayyana cewa kasarsa a shirye ta ke ta shiga zagayen tattaunawa na biyar da Saudiyya.
Lambar Labari: 3487094    Ranar Watsawa : 2022/03/26

Tehran (IQNA) babban sakataren kungiyar Hizbullah ya bayyana cewa, Amurka ta yi ta kokarin ganin  ta gana da kungiyar Hizbullah a lokuta daban-daban.
Lambar Labari: 3486928    Ranar Watsawa : 2022/02/09

Tehran (IQNA) Hamas ta caccaki kasar Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE) kan barin shugaban kasar Isra'ila Isaac Herzog ya ziyarci kasar
Lambar Labari: 3486888    Ranar Watsawa : 2022/01/31

Tehran (IQNA) Marzouk al-Ghanim ya yaba da irin tsayin dakan da mutanen Kudus suke da shi kan wuce gona da iri na yahudawan sahyuniya, yana mai jaddada yadda Kuwait ke ci gaba da goyon bayan al'ummar Palastinu wajen kare hakki nasu.
Lambar Labari: 3486798    Ranar Watsawa : 2022/01/09

Tehran (IQNA) Gwamnatin Kuwait ta haramtawa jiragen ruwa da ke dauke da kayayyakin Isra'ila shiga tashoshin jiragen ruwanta.
Lambar Labari: 3486644    Ranar Watsawa : 2021/12/05

Tehran (IQNA) Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hamas ta yi kakkausar suka kan kiran da kungiyar Hizbullah ta Lebanon a matsayin kungiyar ta'addanci da Australia ta yi.
Lambar Labari: 3486604    Ranar Watsawa : 2021/11/25

Tehran (IQNA) Wata Jaridar Sahayoniyya a cikin wani rahoto da ta fitar ta tabbatar da rawar da hukumar leken asiri ta gwamnatin Isra'ila ta taka a matakin da Birtaniyya ta dauka kan Hamas a baya-bayan nan.
Lambar Labari: 3486591    Ranar Watsawa : 2021/11/22

Tehran (IQNA) kasashen kungiyar tarayyar turai sun kirayi Isra'ila da ta dakatar da gina matsunnan yahudawa a ckin yankun an Falastinawa.
Lambar Labari: 3486488    Ranar Watsawa : 2021/10/29

Tehran (IQNA) wasu daga cikin kasashen musulmi sun taimaka wajen sake gyarawa ko gina masallatai a Uganda
Lambar Labari: 3486319    Ranar Watsawa : 2021/09/17

Tehran (IQNA) Sheikh Ibrahim Alwazin daya ne daga cikin malaman cibiyar ilimi ta Azhar, wanda ya bayyana cewa, rashin sahihiyar fahimta kan ayoyin kur'ani ne ke wasu shiga ayyukan ta'addanci.
Lambar Labari: 3486289    Ranar Watsawa : 2021/09/09

Tehran (IQNA) wasu daga cikin kayayyakin tarihin musulunci a dakin ajiyar kayan tarihi na Pergamon a kasar Jamus.
Lambar Labari: 3486029    Ranar Watsawa : 2021/06/19