Tehran (IQNA) Shugabannin gwamnatin kasar ta Sudan ne su ka tabbatar da cewa Kasar tana gab da kulla alaka da gwamnatin yahudawan Isra’ila.
Lambar Labari: 3485299 Ranar Watsawa : 2020/10/23
Tehran (IQNA) Kwamitin fatawa a Sudan ya fitar da bayanin da ke tabbatar da rashin halascin kulla alaka da Isra'ila.
Lambar Labari: 3485234 Ranar Watsawa : 2020/10/01
Falastinu ta sanar da cewa, ta ajiye jagorancin kungiyar kasashen larabawa da take yi, sakamakon yadda kungiyar ta goyi bayan kulla alaka da Isr’ila.
Lambar Labari: 3485211 Ranar Watsawa : 2020/09/23
Tehran (IQNA) Manyan malaman addinin musulunci fiye da 200 ne suka bada fatawar haramcin kulla hulda da haramtacciyar kasar Isra’ila.
Lambar Labari: 3485165 Ranar Watsawa : 2020/09/09
Tehran (IQNA) Kungiyar Hizbullah ta fitar da bayani kan hatsarin da ya auku a birnin Beirut wanda ya yi sanadiyyar mutuwa da kuma jikkatar mutane da dama.
Lambar Labari: 3485057 Ranar Watsawa : 2020/08/05
Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran ya bayyana kawancen Amurka a tekun fasha da cewa Ba shi da alfanu.
Lambar Labari: 3484237 Ranar Watsawa : 2019/11/10
Bangaren kasa da kasa, kasashe 35 na gyon bayan irin matakan cin zarafin musulmi da gwamnatin China take dauka daga cikin kuwa har da wasu kasashen musulmi.
Lambar Labari: 3483835 Ranar Watsawa : 2019/07/13
Masana da dama a kasar Jordan sun gargadi gwamnatin kasar kan halartar taron da Amurka da Isra’ila suka shirya gudanarwa a kasar Bahrain
Lambar Labari: 3483748 Ranar Watsawa : 2019/06/17
Bnagaren kasa da kasa, mai baiwa Trump shawara kuma surukinsa ya c za a aiwatar da yarjejeniyar karni bayan azumi.
Lambar Labari: 3483558 Ranar Watsawa : 2019/04/18
Kungiyar Hizbullaha kasar Lebanon ta yi kakkausar suka dangane da abubuwan da bayanin bayan taron shugabannin kasashen larabawa ya kunsa.
Lambar Labari: 3483509 Ranar Watsawa : 2019/04/02
Ana ci gaba da gudanar da tarukan maulidin manzon Allah a kasashen musulmi daban-daban.
Lambar Labari: 3483142 Ranar Watsawa : 2018/11/22
Bangaren kasa da kasa, majalisar dinkin duniya za ta gudanar da zaman gaggawa kan hare-haren baya-bayan nan da haramtacciyar kasar Isra’ila ta kaddamar kan al’ummar Gaza.
Lambar Labari: 3482741 Ranar Watsawa : 2018/06/09
Bangaren kasa da kasa, ministan ilimi na haramtacciyar kasa Isra’la ya mayar da martani dangan da sakamakon farko na zaben ‘yan majalisar Lebanon.
Lambar Labari: 3482639 Ranar Watsawa : 2018/05/07
Bangaren kasa da kasa, kungiyar kasashen larabawa ta sanar da dage zaman da ta shirya na gudanarwa na gagagwa domin tattauna batun harin Isra'ila a Gaza.
Lambar Labari: 3482533 Ranar Watsawa : 2018/04/02
Bangaren kasa da kasa, kungiyar kasashen larabawa ta zabi birnin Quds a matsayin babban raya tarihin musulunci.
Lambar Labari: 3482474 Ranar Watsawa : 2018/03/14
Bangaren kasa da kasa, Ali Jasem wani mai faftuka ne a kasar Saudiyya wanda ya rasa ransa a gidan kaso sakamakon azabtarwa.
Lambar Labari: 3482469 Ranar Watsawa : 2018/03/12
Bnagaren kasa da kasa, malaman musulmi da kuma masana a birnin quds sun nuna farin cikinsu matuka dangane da daftarin kudirin UNESCO kan masallacin aqsa.
Lambar Labari: 3480860 Ranar Watsawa : 2016/10/17