kasashen larabawa - Shafi 4

IQNA

Tehran (IQNA) Sheikh Ibrahim Alwazin daya ne daga cikin malaman cibiyar ilimi ta Azhar, wanda ya bayyana cewa, rashin sahihiyar fahimta kan ayoyin kur'ani ne ke wasu shiga ayyukan ta'addanci.
Lambar Labari: 3486289    Ranar Watsawa : 2021/09/09

Tehran (IQNA) wasu daga cikin kayayyakin tarihin musulunci a dakin ajiyar kayan tarihi na Pergamon a kasar Jamus.
Lambar Labari: 3486029    Ranar Watsawa : 2021/06/19

Tehran (IQNA) kungiyar Hizbullah ta aike da sakon taya murnar samun nasara ga al'ummar Falastinu musammnan zirin Gaza.
Lambar Labari: 3485935    Ranar Watsawa : 2021/05/21

Tehran (IQNA) za a fara koyar da wani darasi mai suna harshen kur’ani a jami’ar birnin Sydney na kasar Australia.
Lambar Labari: 3485580    Ranar Watsawa : 2021/01/23

Tehran (IQNA) a yau ne aka cika cika shekaru dari da daya da haihuwar  fitaccen makarancin kur’ani mai tsarki da ya shahara a duniya Muhammad Siddiq Minshawi.
Lambar Labari: 3485572    Ranar Watsawa : 2021/01/20

Tehran  (IQNA) gwamnatin Qatar ta gina wani katafaren wuri a birnin Doha domin ajiyar tsoffin kayan fasaha na tarihin kasashen musulmi.
Lambar Labari: 3485547    Ranar Watsawa : 2021/01/12

Shugaban kasar Jibouti ya bayyana rashin amincewarsa da matakin da wasu kasashen larabawa suka dauka na kulla alaka da Isra’ila.
Lambar Labari: 3485488    Ranar Watsawa : 2020/12/24

Tehran (IQNA) al’ummomin musulmi da na larabawa na ci gaba da mayar da martani a kan gwamnatocin larabawa da suka kulla hulda da Isra’ila kan yadda suka yi gum da bakunansu dangane da cin zarafin ma’aiki (SAW).
Lambar Labari: 3485311    Ranar Watsawa : 2020/10/27

Tehran (IQNA) Shugabannin gwamnatin kasar ta Sudan ne su ka tabbatar da cewa Kasar tana gab da kulla alaka da gwamnatin yahudawan Isra’ila.
Lambar Labari: 3485299    Ranar Watsawa : 2020/10/23

Tehran (IQNA) Kwamitin fatawa a Sudan ya fitar da bayanin da ke tabbatar da rashin halascin kulla alaka da Isra'ila.
Lambar Labari: 3485234    Ranar Watsawa : 2020/10/01

Falastinu ta sanar da cewa, ta ajiye jagorancin kungiyar kasashen larabawa da take yi, sakamakon yadda kungiyar ta goyi bayan kulla alaka da Isr’ila.
Lambar Labari: 3485211    Ranar Watsawa : 2020/09/23

Tehran (IQNA) Manyan malaman addinin musulunci fiye da 200 ne suka bada fatawar haramcin kulla hulda da haramtacciyar kasar Isra’ila.
Lambar Labari: 3485165    Ranar Watsawa : 2020/09/09

Tehran (IQNA) Kungiyar Hizbullah ta fitar da bayani kan hatsarin da ya auku a birnin Beirut wanda ya yi sanadiyyar mutuwa da kuma jikkatar mutane da dama.
Lambar Labari: 3485057    Ranar Watsawa : 2020/08/05

Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran ya bayyana kawancen Amurka a tekun fasha da cewa Ba shi da alfanu.
Lambar Labari: 3484237    Ranar Watsawa : 2019/11/10

Bangaren kasa da kasa, kasashe 35 na gyon bayan irin matakan cin zarafin musulmi da gwamnatin China take dauka daga cikin kuwa har da wasu kasashen musulmi.
Lambar Labari: 3483835    Ranar Watsawa : 2019/07/13

Masana da dama a kasar Jordan sun gargadi gwamnatin kasar kan halartar taron da Amurka da Isra’ila suka shirya gudanarwa a kasar Bahrain
Lambar Labari: 3483748    Ranar Watsawa : 2019/06/17

Bnagaren kasa da kasa, mai baiwa Trump shawara kuma surukinsa ya c za a aiwatar da yarjejeniyar karni bayan azumi.
Lambar Labari: 3483558    Ranar Watsawa : 2019/04/18

Kungiyar Hizbullaha kasar Lebanon ta yi kakkausar suka dangane da abubuwan da bayanin bayan taron shugabannin kasashen larabawa ya kunsa.
Lambar Labari: 3483509    Ranar Watsawa : 2019/04/02

Ana ci gaba da gudanar da tarukan maulidin manzon Allah a kasashen musulmi daban-daban.
Lambar Labari: 3483142    Ranar Watsawa : 2018/11/22

Bangaren kasa da kasa, majalisar dinkin duniya za ta gudanar da zaman gaggawa kan hare-haren baya-bayan nan da haramtacciyar kasar Isra’ila ta kaddamar kan al’ummar Gaza.
Lambar Labari: 3482741    Ranar Watsawa : 2018/06/09