iqna

IQNA

Bangaren kasa da kasa, an kame sojoji 9 da ake zargin suna da hannua  kisan da aka yi wa fararen hula garin Umdurman.
Lambar Labari: 3483904    Ranar Watsawa : 2019/08/02

Jami’i mai wakiltar tarayyar Afirka a tattaunawa tsakanin fararen hula da sojoji n Sudan ya bayyana cewa ya gana da wakilin sojoji na Sudan a kasar Habasha.
Lambar Labari: 3483851    Ranar Watsawa : 2019/07/17

Bangare kasa da kasa, sojoji n da ke mulki a Sudan sun sanar da dakile wani yunkirin juyin mulki a kasar.
Lambar Labari: 3483832    Ranar Watsawa : 2019/07/12

Sojojin dake rike da mulki da wakilan masu bore a Sudan, sun cimma matsaya ta kafa wata hukuma da zata jagoranci gwamnatin wucin wucin gadi da za’a kafa nan gaba.
Lambar Labari: 3483810    Ranar Watsawa : 2019/07/06

Akalla Mutum bakwai suka rasa rayukansu yayin da jami'an tsaron Sudan suka afkawa masu zanga-zangar nuna adawa da Majalisar Sojin kasar.
Lambar Labari: 3483806    Ranar Watsawa : 2019/07/04

Bangaren kasa da kasa, babban sakatare kungiyar Hizbullah a Lebanon ya bayyana cewa farfagandar yaki kan Lebanon da cewa yaki ne na kwakwalwa.
Lambar Labari: 3483597    Ranar Watsawa : 2019/05/02

A Sudan jagororin masu zanga zanga, da sojoji n dake rike da mulki sun koma bakin tattaunawa yau Litini, domin kafa wata majalisar hadin gwiwa.
Lambar Labari: 3483588    Ranar Watsawa : 2019/04/29

Bangaren kasa da kasa, magajin garin birnin Samuna na kasar Myanmar ya kakaba wa musulmi biyan harajin dole a birnin.
Lambar Labari: 3481090    Ranar Watsawa : 2017/01/01

Bangaren kasa da kasa, Kungiyar kare hakkin bil'adama ta Human Right watch ta bukaci gwamnatin Nigeria ta saki shiekh Ibrahim El-Zakzaky shugaban yan shia na kungiyar harka islamia ko kuma Isalamic Movement in Nigeria IMN a takaice.
Lambar Labari: 3481038    Ranar Watsawa : 2016/12/15

Bangaren kasa da kasa, kotun ICC ta bukaci Gwamnatin Najeriya da ta yi mata bayyani kan kisan gillar da Sojoji suka yi wa Musulmi shekarar da ta gabata a kasar.
Lambar Labari: 3480952    Ranar Watsawa : 2016/11/18