Tehran (IQNA) Shugabannin kasashen duniya na ci gaba da taya Ebrahim Ra’isi murna akan nasarar da ya samu a zaben shugaban kasar Iran.
Lambar Labari: 3486030 Ranar Watsawa : 2021/06/20
Tehran (IQNA) masallacin Ahmad Al-fuli na daga cikin masallatai na tarihi a kasar Masar da ke jan hankula masu yawon bude ido a kasar.
Lambar Labari: 3485837 Ranar Watsawa : 2021/04/22
Tehran (IQNA) an gudanar da zaman taron karawa juna sani na limaman masallatan kasar Uganda tare da halartar wasu daga cikin wakilan kungiyoyin addini.
Lambar Labari: 3485472 Ranar Watsawa : 2020/12/19
Tehran (IQNA) an girmama yarinya mafi karancin shekaru a kasar Tunisia da ta hardace kur’ani mai tsarki.
Lambar Labari: 3485286 Ranar Watsawa : 2020/10/18
Bangaren kasa da kasa, Ministan harakokin wajen Rasha Sergey Lavrov ya gudanar da ziyara a kasar Iraki.
Lambar Labari: 3484129 Ranar Watsawa : 2019/10/07
Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da wani zaman taron kara wa juna sani kan kyawawan dabi’u a mahangar muslunci da kiristanci a Habasha.
Lambar Labari: 3484115 Ranar Watsawa : 2019/10/03
Bangaren kasa da kasa, an bayar da kyautar kwafin kur’ani mai tsarki ga wasu fitattun masu wasan sinima a kasar Senegal.
Lambar Labari: 3482782 Ranar Watsawa : 2018/06/23
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da taron kara wa juna sani na wakafin muslunci a kasar Sudan.
Lambar Labari: 3481694 Ranar Watsawa : 2017/07/12
Ministar Mata Ta Senegal:
Bangaren kasa da kasa, Amsato Sao Deby minister mai kula da harkokin mata a kasar Senegal ta fadi yaua gaban taron hadin kam musulmi na 30 cewa, mata na da rawar da za s taka wajen hada kan al’umma.
Lambar Labari: 3481039 Ranar Watsawa : 2016/12/15