iqna

IQNA

bangaladesh
Tehran (IQNA) Ministan harkokin wajen Bangladesh ya bukaci kasar Libya da ta ci gaba da tallafawa kokarin kasarsa na mayar da Musulman Rohingya zuwa kasarsu.
Lambar Labari: 3488057    Ranar Watsawa : 2022/10/23

Majalisar dinkin duniya ta bukaci a mayar da batun kisan kiyashin ‘yan kabilar Rohingyaa Myanmar zuwa kotun manyan laifuka ta duniya.
Lambar Labari: 3484194    Ranar Watsawa : 2019/10/26

Bangaren kasa da kasa, ‘yan kabilar Rohingya sun ce majalisar dinkin duniya ta kasa daukar nauyin ilimin yaransu.
Lambar Labari: 3484133    Ranar Watsawa : 2019/10/08

Bangaren kasa da kasa, rahoton majalisar dinkin duniya ya yi nuni da irin mawiyacin halin da dubban kanan yara suke ciki yan kabilar Rohingya a Bangaladesh.
Lambar Labari: 3483833    Ranar Watsawa : 2019/07/12

Bangaren kasa da kasa, majalisar dinkin duniya ta bukaci gwamnatin kasar Bangaladesh da ta ci gaba da daukar nauyin bakuncin ‘yan gudun hijirar Rohingya zuwa wani lokaci.
Lambar Labari: 3483419    Ranar Watsawa : 2019/03/02

Wani rahoton majalisar dinkin duniya ya yi nuni da cewa ‘yan gudun hijira na ‘yan kabilar Rohingya na cikin mawuyacin hali a sansanoninsu da aka tsugunnar da su a kasar Bangaladesh.
Lambar Labari: 3483415    Ranar Watsawa : 2019/03/01

Sojojin gwamnatin kasar Myanamar sun kasha wani matashi musulmi tare da jikkata wasu ba tare da sun aikata wani laifi ba.
Lambar Labari: 3483319    Ranar Watsawa : 2019/01/16

Gwamnatin kasar Japan ta bayar da taimakon kudi har dala miliyan 5 ga musulmin Rohingya 'yan kasar Myanmar da suke gudun hijira a Bangaladesh.
Lambar Labari: 3483302    Ranar Watsawa : 2019/01/09

Bangaren kasa da kasa, an fuskanci matasala a ranar farko da aka sanya domin komawar tawaga ta farko ta ‘yan kabilar Rohingya zuwa kasar Myanmar daga Bangaladesh.
Lambar Labari: 3483130    Ranar Watsawa : 2018/11/16

Bangaren kasa da kasa, wasu amsu sanya ido na kungiyar OIC sun isa wasu sansanonin 'yan gudun hijira na Rohingya.
Lambar Labari: 3482630    Ranar Watsawa : 2018/05/04

Bangaren kasa da kasa, Gwamnatin kasar Myanmar ta ki barin musulman Rokhinga komawa gida duk tare da yerjejeniyar da tacimma da kasar Bangladesh kan hakan da kuma bukatar majalisar dinkin duniya na tayi hakan.
Lambar Labari: 3482399    Ranar Watsawa : 2018/02/15

Bangaren lasa da kasa, kungiyar kasashen musulmi ta duniya ta bayyan acewa, dubban daruruwan ‘yan kabilar Rohingya da suke gudun hijira sun atsoron komawa kasarsu.
Lambar Labari: 3482338    Ranar Watsawa : 2018/01/26

Bangaren kasa da kasa, mahukuntan kasar Bangaladesh na shirin fara kwashe dubban daruruwan 'yan kabilar Rohingya zuwa Myanmar.
Lambar Labari: 3482279    Ranar Watsawa : 2018/01/08

Bangaren kasa da kasa, kwamitin ‘yan kabilar Rohingya mazauna nahiyar turai sun bayyana shekarar 2017 a matsayin shekara mafi muni ga dukkanin ‘yan kabilar.
Lambar Labari: 3482232    Ranar Watsawa : 2017/12/24

Bangaren kasa da kasa, babbar jami'ar harkokin wajen kungiyar tarayyar turai Federica Mogherini ta ce Kungiyar EU za ta taimakawa musulmin Rohinga na kasar Myanmar da suke gudun hijra a Bangladesh.
Lambar Labari: 3482203    Ranar Watsawa : 2017/12/15

Bangaren kasa da kasa, Gwamnatocin Bangladesh da Myammar sun cimma yarjejeniyar kafa wani kwamiti na aiki tare da nufin dawo da daruruwan 'yan gudun hijira musulmin Rohingya gida bayan sun gudu daga kisan kiyashin da sojoji da 'yan Buddha suke musu a jihar Rakhine.
Lambar Labari: 3481961    Ranar Watsawa : 2017/10/02

Bangaren kasa da kasa, musulmi masu gudun hijira 'yan kabilar Rohingya suna fusnkantar matsaloli a wuraren da suke a cikin kasar Bangaladesh.
Lambar Labari: 3481916    Ranar Watsawa : 2017/09/20

Bangaren kasa da kasa, kungiyar Amnesty International ta nuna wasu daga cikin hotunan da aka dauka ta hanyar tauraron dana dam dangane da halin da musulmin Myanmar suke ciki.
Lambar Labari: 3481909    Ranar Watsawa : 2017/09/18

Bangaren kasa da kasa, mahukuntan kasar bagaladesh sun bayar da damar raba dukkanin kayan taimako da Iran ta aike ga al’ummar Rohingya da ke gudun hijira.
Lambar Labari: 3481905    Ranar Watsawa : 2017/09/17

Bangaren kasa da kasa, an raba kayan agai da Iran ta aike zuwa kasar Bangaladesh domin raba su ga ‘yan gudun hijira na Rohingya da ke zaune a kasar.
Lambar Labari: 3481901    Ranar Watsawa : 2017/09/16