Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa, Ahmad Mahmud Ali ministan harkokin wajen bangaladesh ya bayyana cewa, tawagar wakilan kasashen musulmia kungiyar OIC sun isa kasar Bangaladessh domin yanayin da 'yan gudun hijira na Rohingya auske ciki.
Daga cikin 'yan tawagar kuma akwai ministan harkokin wajen kasar Canada wanda shi ma ya zo domin gane ma idanunsa abin da yake faruwa da su.
A bangare guda kuma jami'an 'yan sanda na India sun kame wasu 'yan gudun hijira 4 na Rihingya bisa hujjar cewa sun shiga kasar ab bisa kaida ba.