IQNA

An Girmama Mutumin Da Ya Rubuta Kur'ani Mafi Tsawo Da Hannunsa

22:29 - December 08, 2021
Lambar Labari: 3486660
An Girmama Mutumin Da Ya Rubuta Kur'ani Mafi Tsawo Da Hannunsa
Tehran (IQNA) Shugaban Jami’ar Tanta da ke Masar ya yi maraba da Saad Hashish, wanda ya rubuta kwafin kur'ani mafi tsawo da hannunsa.

A rahoton da shafin Al-Bayan ya bayar, Saad Hashish, marubucin Mus'haf mafi tsawo a duniya, ya gana da Mahmoud Zaki, shugaban jami'ar Tanta da ke Masar a jiya.

“Ni ba malami ba ne, amma ina alfahari da na iya koyon karatu da rubutu da kaina,” in ji Hashish, yayin da yake magana kan yadda aka haife shi a wani kauye da ke lardin yammacin Masar.

 

https://iqna.ir/fa/news/4019089

captcha