iqna

IQNA

afirka
Hotunan wani yaro kauye yana karatun kur'ani a daya daga cikin kasashen Afirka ya samu yabo daga masu amfani da shafukan sada zumunta.
Lambar Labari: 3488058    Ranar Watsawa : 2022/10/23

Tehran (IQNA) Baje kolin kur'ani na tarihi da rubuce-rubuce na kasar Maroko a birnin Dar es Salaam na kasar Tanzaniya ya samu karbuwa daga masu sha'awa da 'yan kasar Tanzaniya.
Lambar Labari: 3487686    Ranar Watsawa : 2022/08/14

Tehran (IQNA) A ranar Alhamis, 11 ga watan Agusta, Cibiyar Nazarin Malaman Afirka ta Morocco "Mohammed Sades" ta bude baje kolin kur'ani a Dar es Salaam na kasar Tanzania.
Lambar Labari: 3487682    Ranar Watsawa : 2022/08/13

Tehran (IQNA) – Masallacin Massalikul Jinaan (hanyoyin aljanna) wurin ibada ne na musulmi a Dhakar, babban birnin kasar Senegal.
Lambar Labari: 3487400    Ranar Watsawa : 2022/06/09

Tehran (QNA) Shugabannin addinin Musulunci da na Kiristanci na Afirka sun fitar da wata sanarwa inda suka jaddada bukatar yin shawarwari tsakanin addinai.
Lambar Labari: 3487005    Ranar Watsawa : 2022/03/02

Tehran (IQNA) Bayar da tallafin kuɗaɗen Musulunci ɗaya ne daga cikin mahimman fannoni a Kenya waɗanda ke da fa'ida ta yanki.
Lambar Labari: 3486993    Ranar Watsawa : 2022/02/27

Tehran (IQNA) Za a gudanar da taron bayar da tallafin kudade na kasashen musulmi karo na takwas a kasar Gambia, domin duba karfin tattalin arzikin nahiyar.
Lambar Labari: 3486987    Ranar Watsawa : 2022/02/26

Tehran (IQNA) Gwamnan jihar Borno a Najeriya ya yi gargadi kan ayyukan kungiyar ta'addanci ta ISIS da aka fi sani da "Daular Islama ta yammacin Afirka" a kasar.
Lambar Labari: 3486969    Ranar Watsawa : 2022/02/21

Tehran (IQNA) Kungiyar Hamas ta fitar da sanarwa inda ta yi maraba da hukuncin da wata kotu a Afirka ta Kudu ta yanke wanda ya banbanta tsakanin fada da yahudawan sahyoniya da kyamar Yahudawa.
Lambar Labari: 3486965    Ranar Watsawa : 2022/02/20

Kungiyar Amnesty International ta yi kakkausar suka kan abin da ta kira hukunta mutane da ake a yi Saudiyya saboda ra’ayinu.
Lambar Labari: 3484491    Ranar Watsawa : 2020/02/06

Bangaren kasa da kasa, gwamnatin kasar Senegal na da shirin gina makarantun kur’ani guda 21 a garin Kafrin da ke tsakiyar kasar.
Lambar Labari: 3482376    Ranar Watsawa : 2018/02/08

Bangaren kasa da kasa, jami’an gwamnatin Palastine sun bukaci kasashen Afirka da su ci gaba da yin tsayin daka kan wajen bijirewa Trump kan batun Quds.
Lambar Labari: 3482342    Ranar Watsawa : 2018/01/28

Bangaren kasa da kasa, an bayar da kyautar kwafin kur’ani mai tsarki da aka tarjama a cikin harshen Faransanci ga ministan kasar Senegal.
Lambar Labari: 3482297    Ranar Watsawa : 2018/01/14

Bangaren kasa da kasa, cibiyar wakafi ta Mehr a lardin Quniya a kasar Turkiya za ta raba kwafin kur’ani dubu 21 da 500 akasashe 15 na Afirka.
Lambar Labari: 3482043    Ranar Watsawa : 2017/10/27

Bangaren kasa da kasa, masoyan iyalan gidan manzon Allah sun halarci taron tunawa da zagayowar lokacin haihiwar Imam Ridha (AS) A Tanzania.
Lambar Labari: 3481759    Ranar Watsawa : 2017/08/02

Bangaren kasa da kasa, kungiyar masu ra’ayin socialists za su gudanar da wani taron nuna goyon baya ga al’ummar Palastine a kasar Ghana.
Lambar Labari: 3481587    Ranar Watsawa : 2017/06/06

Bangaren kasa da kasa, bankin muslunci nan a Alrayyan na kasar Birtaniya ya bayyana cewa zai yi aiki tare cibiyoyin da ke gudanar da ayyukan alkhari da ke London da wasu biranan kasar.
Lambar Labari: 3481249    Ranar Watsawa : 2017/02/20

Bangaren kasa da kasa, yan bindiga mabiya addinin kirista a jamhuriyar Afirka ta tsakiya sun sake kaddamar da hari kan musulmin kasar tare da kashe mutane 10.
Lambar Labari: 3350580    Ranar Watsawa : 2015/08/23

Bangaren kasa da kasa, saboda hare-haren ta’addanci kan muslmin Afirka ta tsakiya da ‘yan bindiga na Anti-Balaka ke kaiwa kansu suna tserewa zuwa wasu kasashe lamarin kan tilasta su a wasu lokuta domin barin addininsu.
Lambar Labari: 3337642    Ranar Watsawa : 2015/08/01

Bangaren kasa da kasa, an gudanar da wani taro na karatun kur’ani mai tsarki a birnin Capetown na kasar Afirka ta kudu tare da halartar makaranta daga Masar, Sudan, Iraki da kuma Malayzia.
Lambar Labari: 3328727    Ranar Watsawa : 2015/07/15