Tehran (IQNA) A bana, mahukuntan birnin Dubai sun shirya shirye-shirye iri-iri masu kayatarwa na watan Ramadan. Za a gudanar da wasu shirye-shirye na Ramadan a karon farko a wannan birni.
Lambar Labari: 3488821 Ranar Watsawa : 2023/03/17
Tehran (IQNA) Kasancewar wani dan sama jannatin kasar Masar a tashar sararin samaniyar kasa da kasa, wanda zai dauki tsawon watanni shida masu zuwa, ya sanya aka tattauna kan yadda ake azumi da addu'a ga wannan dan sama jannatin musulmi.
Lambar Labari: 3488749 Ranar Watsawa : 2023/03/04
Tehran (IQNA) Akwai hadisai da dama a kan ladubban azumi 12 daga cikinsu mun karanta a cikin littafin "Kanz al-Maram fi Amal Shahr al-Siyam".
Lambar Labari: 3487152 Ranar Watsawa : 2022/04/11
Tehran (IQNA) an dakatar da wasan kwallon kafa da aka buga a jiya tsakanin Leicester City da kuma Crystal Palace a Buratniya domin dan wasa musulmi ya samu damar yin buda baki.
Lambar Labari: 3485853 Ranar Watsawa : 2021/04/27
Tehran (IQNA) sakamakon karuwar cutar korona a kasar Jamus Italiya da Faransa, musulmi suna azumi a karkashin dokar zaman gida.
Lambar Labari: 3485845 Ranar Watsawa : 2021/04/25
Tehran (IQNA) a kowace shekara musulmia kasar hadaddiyar daular larabawa suna gudanar da al’adu daban-daban a wannan wata.
Lambar Labari: 3484815 Ranar Watsawa : 2020/05/19
Tehran (IQNA) Yanyin yadda musulmi suke gudanar da azumi a shekarar bana ya sha bamban da sauran shekaru saboda Corona.
Lambar Labari: 3484786 Ranar Watsawa : 2020/05/11
Tehran (IQNA) Yanayin watan Ramadan mai alfarma a tsakanin musulmin India.
Lambar Labari: 3484779 Ranar Watsawa : 2020/05/09
Tehran (IQNA) a daodai lokacin da aka fara udanar da azumi n watana Ramadan al’ummar birnin Khartum na Sudan sun yi fatali da dokar zama gida.
Lambar Labari: 3484746 Ranar Watsawa : 2020/04/26
Tehran (IQNA) shugaba Rauhani na Iran ya aike da sakon taya murnar shiga watan Ramadan mai alfarma zuwa takwarorinsa na kasashen musulmi.
Lambar Labari: 3484740 Ranar Watsawa : 2020/04/24
Tehran (IQNA) ma'aikatar kla da harkokin addinai a masar at yi bayani kan yadda za a bayar da zatul fitr a bana.
Lambar Labari: 3484732 Ranar Watsawa : 2020/04/21
Tehran (IQNA) babbar cibiyar bayar da fatawa ta kasar Masar ta sanar da cewa, yaduwar cutar corona ba zai hana daukar azumi ba.
Lambar Labari: 3484716 Ranar Watsawa : 2020/04/16
Tehran (IQNA) babban malami mai bayar da fatawa na kasar Tunisia ya bayyana cewa, batun azumi a cikin corona na bukatar mahangar likitoci kan tasirin hakan ga lafiyar jama’a.
Lambar Labari: 3484713 Ranar Watsawa : 2020/04/15
Bangaren kasa da kasa, hukumar Hizba mau kula da hakokin addini a jihar Kano ta kafa dokar hana cin a bainar jama'a a cikin fadin jihar Kano.
Lambar Labari: 3483669 Ranar Watsawa : 2019/05/24
Bangaren kasa da kasa, gwamnatin kasar china ta lakafa kamarori a yankin da musulmi suke da zama domin sanya ido a kansu da kuma harkokinsu.
Lambar Labari: 3483393 Ranar Watsawa : 2019/02/21
Bangaren kasa da kasa, mabiya addinin muslucni tare da mabiya addinin kirista a kasar sukan ci abincin buda baki tare domin kara dankon dankantaka a tsakaninsu.
Lambar Labari: 3481638 Ranar Watsawa : 2017/06/24
Bangaren kasa da kasa, a lokacin azumi n watan ramaan mai alfarma musulmin kasar Togo suna gudanar da harkokinsu na addini fiye da sauran watanni da ban a Ramadan ba.
Lambar Labari: 3481606 Ranar Watsawa : 2017/06/13
Bangaren kasa da kasa, a ranar Asabar mai zuwa ce a ke sa ran za a dauki azumi n watan Ramadan a mafi yawan kasashen musulmi na duniya
Lambar Labari: 3481549 Ranar Watsawa : 2017/05/25
Bangaren kasa da kasa, bisa la’akari da karatowar watan azumi tsanyar koyar da ilmomin muslunci ta jami’ar Landan za ta shirya wani shiri kan fahimtar ma’anonin kur’ani.
Lambar Labari: 3481254 Ranar Watsawa : 2017/02/23