iqna

IQNA

Tehran (IQNA) Allah ya yi wa sheikh Khamis Jabir Saqar babban malamin kur'ani a kasar Masar rasuwa.
Lambar Labari: 3486159    Ranar Watsawa : 2021/08/01

Tehran (IQNA) wasu mutane da ba a san ko su wane ne ba sun banka wa wani masallacin musulmi wuta a kasar Faransa.
Lambar Labari: 3485795    Ranar Watsawa : 2021/04/10

Tehran (IQNA) kungiyar kasashen musulmi da kuma cibiyar Azhar sun yi maraba da matakin da kotun ICC ta dauka na yin bincike kan laifukan yakin Isra'ila.
Lambar Labari: 3485631    Ranar Watsawa : 2021/02/08

Tehtan (IQNA)  wasu wadanda ba a san ko su wane na ba sun kunna wuta a cikin asibitocin tafi da gidanka ta Hashd Sha’abi a Najaf.
Lambar Labari: 3485275    Ranar Watsawa : 2020/10/14

Tehran (IQNA) An saki mutanen da suke aiki a wata cibiyar musulunci a birnin Nairobi na kasar Kenya bayan sace sun a tsawon kwanaki.
Lambar Labari: 3485125    Ranar Watsawa : 2020/08/27

Tehran – (IQNA) sakamakon wani bayani da aka samu kan yiwuwar dana bam a masallacin Fateh a kasar Jamus, an killace massalacin.
Lambar Labari: 3484562    Ranar Watsawa : 2020/02/26

Bangaren kasa da kasa, ma’aikatar kula da harkokin ilimi a Saudiyya na shirin samar da bangaren bincike kan ilmomin kur’ani a wasu jami’oin kasar.
Lambar Labari: 3483920    Ranar Watsawa : 2019/08/06

A daren jiya jami'an sahayuniyya sun bindige wani matashin Bapalastine a gabashin zirin Gaza
Lambar Labari: 3483488    Ranar Watsawa : 2019/03/24

Bangaren kasa da kasa, dakin karatu na birnin Walata a kasar Mauritania yana da tafsiran kur’ani mai tsarki guda 2500 da aka rubuta da hannu tun daruruwan shekaru.
Lambar Labari: 3483288    Ranar Watsawa : 2019/01/06

Bangaren kasa da kasa, an bude wata cibiyar bincike ta mata kan msulunci a birnin Nabraska na jahar Omaha da ke kasar Amurka.
Lambar Labari: 3482428    Ranar Watsawa : 2018/02/25

Bangaren kasa da kasa, Farfesa Rahmatulah Jian Mbang shugabar jami’ar Tais a birnin Dakar na Senegal ta karbi kyautar kur’ani daga karamin jakadan Iran.
Lambar Labari: 3482345    Ranar Watsawa : 2018/01/29

Bangaren kasa da kasa, Said Bukhait Mubarak wani masani ne mai bincike kan kur’ani mai tsarki, wanda ya fara gudanar da wani sabon bincike kan harshen kur’ani.
Lambar Labari: 3482336    Ranar Watsawa : 2018/01/26

Bangaren kasa da kasa, malama Cilindio Jengovanise daya ce daga cikin malaman da suke koyar da addinai musamman muslunci a jami’ar Zimbabwe.
Lambar Labari: 3481802    Ranar Watsawa : 2017/08/16

Bangaren kasa da kasa, wasu masu kyamar addinin muslunci sun kai hari kan wani masallaci a birnin Colorado inda suka karya tagogin masallacin.
Lambar Labari: 3481352    Ranar Watsawa : 2017/03/27

Bangaren kasa da kasa, Gamayyar kungiyoyin kare hakkin bil adama na kasa da kasa ta soki lamirin masarautar kasar Bahrain kan cin zarafin fararen hula masu fafutuka ta siyasa a kasar.
Lambar Labari: 3481257    Ranar Watsawa : 2017/02/24