Tehran (IQNA) Gidajen abinci , dillalai da sauran kasuwancin abinci a Indonesia suna kokawa don bin umarnin gwamnati na buƙatar takaddun shaida na halal a hukumance nan da shekara ta 2024, yayin da Jakarta ke ƙoƙarin haɓaka ayyukan tattalin arziki daidai da tsarin shari'ar Musulunci.
Lambar Labari: 3489112 Ranar Watsawa : 2023/05/09
Tehran (IQNA) Dalibai a jami'ar Wisconsin da ke kasar Amurka na yin taruwa a cikin wadannan kwanaki domin murnar ganin watan azumin Ramadan.
Lambar Labari: 3488857 Ranar Watsawa : 2023/03/24
Tehran (IQNA) Yayin da watan Ramadan ke gabatowa, musulman kasar Canada suma suna shirye-shiryen gudanar da ayyukan wannan wata. Musulman birnin Montreal ma sun yi maraba da wannan wata mai alfarma ta hanyar kafa kasuwar bajekoli ta Ramadan.
Lambar Labari: 3488845 Ranar Watsawa : 2023/03/21
Tehran (IQNA) Hukumar lafiya ta duniya ta fitar da shawarwarin kiwon lafiyar masu azumi a cikin watan Ramadan. Shan isasshen ruwa da nisantar soyayyen abinci suna cikin waɗannan shawarwarin.
Lambar Labari: 3488840 Ranar Watsawa : 2023/03/20
Tehran (IQNA) Kungiyar kwallon kafa ta Blackburn Rovers a Ingila ta lashe lambar yabo ta Ehsan don Kwarewa a Diversity da Inclusion saboda mutunta yancin Musulmai.
Lambar Labari: 3488228 Ranar Watsawa : 2022/11/24
Kamar yadda Manzon Allah (SAW) ya ce, Alkur’ani amana ce daga gare shi a tsakanin musulmi. Amana da dole ne a kula da ita yadda ya kamata; Sai dai kula da kur'ani ba wai yana nufin tsaftace shi kadai ba ne, amma karantawa da aiki da ma'anonin kur'ani wajibi ne don kula da kur'ani mai girma.
Lambar Labari: 3488108 Ranar Watsawa : 2022/11/01
Tehran (IQNA) Baje kolin kayayyakin halal na kasa da kasa na kasar Malaysia, wanda ya fara aikinsa a babban birnin kasar tun jiya tare da halartar kamfanoni 400 daga kasashen duniya daban-daban, ya nuna kyakkyawar hangen nesa na wannan muhimmin bangare na tattalin arzikin duniya.
Lambar Labari: 3487821 Ranar Watsawa : 2022/09/08
Tehran (IQNA) Kowane bakunci na da sharudda da halaye kuma kowace al’umma tana maraba da mutane na musamman; Ramadan kuma yanayi ne mai daraja yanayi na musamman wanda komai na yau da kullun, ya zama na musamman a cikinsa Ko da numfashi ne.
Lambar Labari: 3487224 Ranar Watsawa : 2022/04/27
tehran (IQNA) An gudanar da buda baki a karon farko tare da halartar daruruwan mutane a daya daga cikin gundumomin birnin Cape Town na kasar Afirka ta Kudu.
Lambar Labari: 3487160 Ranar Watsawa : 2022/04/12
Tehran (IQNA) rahoton majalisar dinkin duniya ya ce daga lokacin da Saudiyya ta fara kai hari kan al’ummar Yemen ya zuwa yara kimanin 10,000 ne suka mutu sakamakon hare-haren.
Lambar Labari: 3487064 Ranar Watsawa : 2022/03/17
Tehran (IQNA) Masallatai biyu a birnin Birmingham na kasar Ingila suna raba buhunan abinci ga mabukata a daidai lokacin da lokacin sanyi ke kara tsanata da kuma tsadar makamashi.
Lambar Labari: 3486851 Ranar Watsawa : 2022/01/22
Tehran (IQNA) jama'a suna ta tarbar baki masu wucewa akan kan titunan Najaf zuwa Karbala a kasar Iraki, domin zuwa ziyarar arbaeen na Imam Hussain (AS) tare da raba musu abinci da da abin sha kyauta.
Lambar Labari: 3485253 Ranar Watsawa : 2020/10/06
Kungiyar bayar da agaji ta Red Cross ta bayyana cewa fiye da rabin mutanen Yemen suna bukatar taimakon abinci .
Lambar Labari: 3484977 Ranar Watsawa : 2020/07/12
Tehran (IQNA) a kowace shekara musulmia kasar hadaddiyar daular larabawa suna gudanar da al’adu daban-daban a wannan wata.
Lambar Labari: 3484815 Ranar Watsawa : 2020/05/19
Teharan (IQNA) dan kasar Masar da ke buga wasa a kungiyar kwallon kafa ta Livepool a kasar Burtaniya, ya bayar da taimakon abinci ga mabukata.
Lambar Labari: 3484725 Ranar Watsawa : 2020/04/18
Tehran (IQNA) kungiyar Hizbullah na gudanar da ayyukan taimakon jama’a wajen yaki da corona a yankin Biqa a kudancin Lebanon.
Lambar Labari: 3484689 Ranar Watsawa : 2020/04/07
Bangaren kasa da kasa, kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya zai gudanar da zama kan batun tattaunawar da bangarorin kasar Yemen suka gudanar.
Lambar Labari: 3483296 Ranar Watsawa : 2019/01/08
Bangaren kasa da kasa, rahotanni daga kasar Yemen na nuni da cewa ana kara samun karuwar cututtuka masu kisa a kasar sakamakon matsalolin da ake fuskanta a bangaren kiwon lafiya.
Lambar Labari: 3482468 Ranar Watsawa : 2018/03/11
Bangaren kasa da kasa, a hare-haren da jiragen saman yakin masarautar Saudiyya suka kaddamar a yammacin jiya a kan lardin Hudaidah na kasar Yemen, fararen hula talatin ne suka rasa rayukansu, wasu da dama kuma suka jikkata.
Lambar Labari: 3482256 Ranar Watsawa : 2017/12/31
Bangaren kasa da kasa, mahukunta a birnin Makka sun sanar da kame wani abinci har kwano dubu 5 da aka dafa kuma aka shirya ba bisa kaida ba da nufin sayar da shi ga alhazai.
Lambar Labari: 3481848 Ranar Watsawa : 2017/08/30