Tehran (IQNA) kakakin magatakardan majalisar dinkin duniya yace yankin Zirin Gaza na bukatar taimakon gaggawa ta fuskar kiwon lafiya.
Lambar Labari: 3484671 Ranar Watsawa : 2020/03/31
Al'ummar yankin zirin Gaza a Palestine sun kona tutocin Amurka da Isra'ila a juyayin kisan Kasim Sulaimani.
Lambar Labari: 3484376 Ranar Watsawa : 2020/01/04
Ana gudanar da tarukan kirsimati a yankin zirin Gaza na Falastinu tare da halartar kiristoci da musulmi.
Lambar Labari: 3484349 Ranar Watsawa : 2019/12/26
Bangaren kasa da kasa, Isra’ila ta sak rage fadin ruwan da falastinawa suke gudanar da sana’ar kamun kifi a zirin Gaza.
Lambar Labari: 3483716 Ranar Watsawa : 2019/06/06
Bangaen kasa da kasa, Isra'ila ta kaddamar da hare-hare a kan al'ummar Falastinawa mazauna yankin zirin Gaza.
Lambar Labari: 3483494 Ranar Watsawa : 2019/03/26
Bangaren kasa da kasa, dubban Falastinawa sun gudanar da gangami domin jaddada hakkin komawar wadanda yahudawa suka kora daga kasarsu.
Lambar Labari: 3483215 Ranar Watsawa : 2018/12/14
Bangaren kasa da kasa, A ci gaba da kaddamar da hare-haren wuce gona da iri da Isra'ila ke yi kan al'ummar Palastine,a yau wani bafalastine guda ya yi shahada a Gaza.
Lambar Labari: 3483051 Ranar Watsawa : 2018/10/17
Bangaren kasa da kasa, Ma’aikatan cibiyar bayar da agaji ga ‘yan gudun hijira Falastinawa UNRWA sun shiga yajin aiki a dukkanin yankunan zirin Gaza.
Lambar Labari: 3483011 Ranar Watsawa : 2018/09/24
A ci gaba da gudanar da gangamin neman hakkokin Falastinawa da aka kora daga kasarsu domin dawowa gida da dubban Falastinawa suke gudanarwa a zirin Gaza, sojojin Isra'ila sun bude wuta a kan masu gangamin tare da kashe biyu daga cikinsu da kuma jikkata wasu da dama.
Lambar Labari: 3482982 Ranar Watsawa : 2018/09/14
Bangaren kasa da kasa, Shugaban kungiyar fafutkar neman kawo karshen killace zirin Gaza Bassam Munasirah ya jaddada cewa, za su ci gaba da jerin gwano har sai an kawo karshen killace yankin Gaza baki daya.
Lambar Labari: 3482898 Ranar Watsawa : 2018/08/16
Bangaren kasa da kasa, A yau jiragen yakin Isra'ila sun kaddamar da hare-hare a kan wasu yankuna na zirin Gaza.
Lambar Labari: 3482861 Ranar Watsawa : 2018/08/04
Bangaren kasa da kasa, kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya ya gudanar da zaman gaggawa kana bin da yae faruwa a Palastinu.
Lambar Labari: 3482665 Ranar Watsawa : 2018/05/16
Bangaren kasa da kasa, Sojojin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila sun bude wuta kan wasu matasa biyu a yankin Zirin Gaza na Palasdinu lamarin da ya yi sanadiyyar shahadarsu.
Lambar Labari: 3482197 Ranar Watsawa : 2017/12/13