Tehran (IQNA) Ramadan yana da alaƙa da al'adu, al'adu da shirye-shirye daban-daban a ƙasashe daban-daban.
Lambar Labari: 3487156 Ranar Watsawa : 2022/04/11
A ranar Litinin 6 ga watan Afrilu ne za a fara gasar nakasassu karo na goma a watan Ramadan, tare da halartar makaranta 463 da za a dauki tsawon makonni biyu ana yi.
Lambar Labari: 3487112 Ranar Watsawa : 2022/04/01
Tehran (IQNA) Mutanen kasar Moroko sun gudanar da zanga-zanga a birane daban-daban domin tunawa da zagayowar shekara guda da kulla alaka da gwamnatin sahyoniyawa.
Lambar Labari: 3486720 Ranar Watsawa : 2021/12/23
Tehran (IQNA) Majalisar Dinkin Duniya ta zartas da kudurori biyar na goyon bayan Falasdinu da kuma adawa da gwamnatin sahyoniyawan da kuri'u mafi rinjaye.
Lambar Labari: 3486667 Ranar Watsawa : 2021/12/10
Tehran (IQNA) Babban Masallacin Al Jazeera ya sami lambar yabo ta Amurka ta 2021 ta gini mafi kyau a daga Gidan Tarihi na Gine-gine na Chicago da Cibiyar Fasaha ta Turai.
Lambar Labari: 3486590 Ranar Watsawa : 2021/11/22
Tehran (IQNA) Sheikh Abu al-Wafa al-Sa'idi ya kasance daya daga cikin manyan makarantun kur'ani mai tsarki a Masar da kuma duniyar musulmi, wanda ya rasu shekara guda da ta wuce yana da shekaru 64 a duniya.
Lambar Labari: 3486584 Ranar Watsawa : 2021/11/20
Tehran (IQNA) al'ummar kasar Yemen sun fara gudanar da tarukan murnar zagayowar lokacin Maulidin manzon Allah (SAW)
Lambar Labari: 3486415 Ranar Watsawa : 2021/10/12
Tehran (IQNA) cibiyar Manabir Al-qur'aniyya ta kasar Kuwait ta gina masallatai da cibiyoyin kur'ani guda 26 a cikin kasashe uku.
Lambar Labari: 3486339 Ranar Watsawa : 2021/09/22
Tehran (IQNA) an bude wani kamfe da baje koli mai taken Falastinu ba ita kadai take ba da nufin nuna goyon baya ga al'ummar Falastinu da kuma kare masallacin Quds.
Lambar Labari: 3485865 Ranar Watsawa : 2021/05/01
Tehran (IQNA) an fara jarabawar share fage ta gasar kur’ani ta duniya a yankin port Saeed a kasar Masar.
Lambar Labari: 3485603 Ranar Watsawa : 2021/01/30
Tehran (IQNA) musulmi sun fuskanci matsaloli masyu tarin yawa a cikin shekara ta 2020, gami da cutar corona wadda ta addabi duniya baki daya.
Lambar Labari: 3485481 Ranar Watsawa : 2020/12/22
Tehran (IQNA) Janar Husain Salami Ya bayyana cewa; manufar Amurka ita ce ci gaba da bautar da mutanen yankin gabas ta tsakiya.
Lambar Labari: 3485212 Ranar Watsawa : 2020/09/23
Tehran (IQNA) shugaban Aljeriya ya sanar ce, kasarsa na duba yuwuwar sake bude masallatai ga jama'a,
Lambar Labari: 3485055 Ranar Watsawa : 2020/08/04
Tehran (IQNA) Kwamitoci da kungiyoyin musulmi a kasar Yemen sun fitar da bayanai a kan ranar Quds.
Lambar Labari: 3484825 Ranar Watsawa : 2020/05/22
Tehran (IQNA) shugaba Rauhani na Iran ya jaddada wajabcin daukar matakan na bai daya tsakanin kasashe domin kalubalantar takunkuman Amurka da kuma kare al’ummar falastinawa.
Lambar Labari: 3484752 Ranar Watsawa : 2020/04/28
Majalisar dokokin tarayyar turai za yi zama kan dokar hana musulmi zama 'yan kasa a India.
Lambar Labari: 3484454 Ranar Watsawa : 2020/01/27
Kawancen jam’iyyu da kungiyoyin Canji a Sudan ya yi gargadi kan yiwuwar bullar Boko Haram a Sudan.
Lambar Labari: 3484201 Ranar Watsawa : 2019/10/28
Shugaban kasar Iran ya bayyana cewa; Babu wani abu a gaban Iran idan ba turjiya da tsayin daka ba.
Lambar Labari: 3483576 Ranar Watsawa : 2019/04/25
Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da gasar kur’ani mai ta kasa da kasa a kasar Masar tare da halartar kasashe 60 na duniya.
Lambar Labari: 3483486 Ranar Watsawa : 2019/03/24
Jami'an Tsaron Haramtacciyar Kasar Isra'ila sun fara rusa wasu kauyukan Falastinawa a yankunan da ke gabashin birnin Quds.
Lambar Labari: 3482808 Ranar Watsawa : 2018/07/04