Kawancen jam’iyyu da kungiyoyin Canji a Sudan ya yi gargadi kan yiwuwar bullar Boko Haram a Sudan.
Lambar Labari: 3484201 Ranar Watsawa : 2019/10/28
Shugaban kasar Iran ya bayyana cewa; Babu wani abu a gaban Iran idan ba turjiya da tsayin daka ba.
Lambar Labari: 3483576 Ranar Watsawa : 2019/04/25
Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da gasar kur’ani mai ta kasa da kasa a kasar Masar tare da halartar kasashe 60 na duniya.
Lambar Labari: 3483486 Ranar Watsawa : 2019/03/24
Jami'an Tsaron Haramtacciyar Kasar Isra'ila sun fara rusa wasu kauyukan Falastinawa a yankunan da ke gabashin birnin Quds.
Lambar Labari: 3482808 Ranar Watsawa : 2018/07/04
Bangaren kasa da kasa, cibiyar addini ta Azhar da ke kasar Masar ta ware wani bangare na musamman a baje kolin littafai na duniya a Alkahira mai suna Quds.
Lambar Labari: 3482333 Ranar Watsawa : 2018/01/25
Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da zaman tattaunawar addinai na kasa da kasa a birnin Hamra na kasar Morocco.
Lambar Labari: 3481498 Ranar Watsawa : 2017/05/09
Bangaren kasa da kasa, babbar cibiyar msuulmin kasar Amurka ba ta amince da sabuwar dokar Donald Trump ta nuna kyama ga musulmi ba.
Lambar Labari: 3481296 Ranar Watsawa : 2017/03/08
Bangaren kasa da kasa, ana shirin fara gudanar da wani taro na kasa da kasa a Senegal kan matsayin musulmi dangane da lamurra da suka shafi duniya yau.
Lambar Labari: 3480881 Ranar Watsawa : 2016/10/24