Fitattun mutane a cikin Kur’ani (25)
Ana ɗaukar Isra’ilawa ɗaya daga cikin rukunin tarihi mafi muhimmanci. Kungiyar da aka yi alkawarin isa kasar alkawari kuma Allah ya aiko da Annabinsa na musamman Musa (AS) ya cece su. An ceci Isra'ilawa, amma sun canza makomarsu da rashin biyayyarsu da rashin godiya.
Lambar Labari: 3488465 Ranar Watsawa : 2023/01/07
Tehran (IQNA) Sojin Isra’ila sun kai samame a yankunan Falastinawa da ke gabar yammacin kogin Jordan a jiya Laraba.
Lambar Labari: 3488002 Ranar Watsawa : 2022/10/13
Tehran (IQNA) Wasu matasan Palasdinawa biyu sun yi shahada a garuruwan Al-Bira da Nabul bayan da sojojin yahudawan sahyuniya suka harbe su.
Lambar Labari: 3487782 Ranar Watsawa : 2022/09/01
Tehran (IQNA) dubban ‘yan gudun hijira r Rohingya ne sukayi wani gangami a wannan Alhamis tunawa da abunda suka danganta da kisan kiyashin da sojojin Myanmar sukayi masu a baya.
Lambar Labari: 3487744 Ranar Watsawa : 2022/08/25
Tehran (IQNA) Ma'aikatar harkokin cikin gida ta Indiya, ta hanyar buga wata sanarwa, ta musanta wanzuwar wani shiri na sasanta 'yan kabilar Rohingya musulmi masu neman mafaka a birnin New Delhi.
Lambar Labari: 3487711 Ranar Watsawa : 2022/08/19
Tehran (IQNA) Fatemeh Peyman, wadda aka zaba a matsayin mace musulma ta farko da ta fara saka hijabi a majalisar dattawan Australia, ta ce ke son sanya hijabi ya zama ruwan dare a kasar.
Lambar Labari: 3487449 Ranar Watsawa : 2022/06/21
Tehran (IQNA) a yau ne jagoran juyin juya halin musulunci na Iran Ayatollah Sayyid Ali Khamenei ya gabatar da jawabi kan ranar Quds ta duniya, za a iya karanta cikakken matanin jawabin a kasa
Lambar Labari: 3485887 Ranar Watsawa : 2021/05/07
Tehran (IQNA) gwamnatin kasar Canada ta nada wanu musulmi na uku a matsayin minista a kasar.
Lambar Labari: 3485553 Ranar Watsawa : 2021/01/14
Tehran (IQNA) ‘yar majalisar dokokin Amurka Ilhan Umar ta sanar da rasuwar mahaifinta a yau.
Lambar Labari: 3484901 Ranar Watsawa : 2020/06/16
Tehran (IQNA) Paparoma Francis ya bayar da taimakon kudade ga mutanen da suka samu matsalaoli sakamakon bullar Corona.
Lambar Labari: 3484885 Ranar Watsawa : 2020/06/11
Sojojin Amurka sun koma sansanoninsu da suka bari a arewacin kasar Siriya.
Lambar Labari: 3484223 Ranar Watsawa : 2019/11/04
Babbar jami’ar majalisar duniya kan rikicin Myanmar ta bayyana cewa; yanayin da ‘yan kabilar Rohingya suke ciki bai dace da komawarsu Myanmar ba.
Lambar Labari: 3483876 Ranar Watsawa : 2019/07/24
Bangaren kasa da kasa, gwamnatin kasar Bangaladesh na shirin kwashe ‘yan gudun hijira r Rohingya dubu 103 daga sansanoninsu zuwa wani tsibiri mai nisa.
Lambar Labari: 3483426 Ranar Watsawa : 2019/03/05
Wani rahoton majalisar dinkin duniya ya yi nuni da cewa ‘yan gudun hijira na ‘yan kabilar Rohingya na cikin mawuyacin hali a sansanoninsu da aka tsugunnar da su a kasar Bangaladesh.
Lambar Labari: 3483415 Ranar Watsawa : 2019/03/01
Bangaren kasa da kasa, A ci gaba da kaddamar da hare-haren wuce gona da iri da Isra'ila ke yi kan al'ummar Palastine,a yau wani bafalastine guda ya yi shahada a Gaza.
Lambar Labari: 3483051 Ranar Watsawa : 2018/10/17
Bangaren kasa da kasa, an samu karuwar kai hare-hare a kan musulmi da wurarensu da kuma kaddarorinsu a cikin kasar Austria idan aka kwatanta da shekarar 2016.
Lambar Labari: 3481361 Ranar Watsawa : 2017/03/30
Bangaren kasa da kasa, wasu masu kyamar musulmi a kasar Jamus sun kafa sakandami a wani wuri da ake shirin gina masallaci a garin Erfurt na kasar Jamus.
Lambar Labari: 3481325 Ranar Watsawa : 2017/03/18
Bangaren kasa da kasa, adadin masu bukatar a bar yan gudun hijira su shiga cikin kasar Australia ya karu.
Lambar Labari: 3480887 Ranar Watsawa : 2016/10/29