iqna

IQNA

Tehran an kaddamar da wani littafi da yake magana a kan yanayin rayuwar musulmi a kasar Philippines da ma wasu yankunan gabashin asia.
Lambar Labari: 3485007    Ranar Watsawa : 2020/07/22

Bangaren kasa da kasa, an bude baje kolin kayan tarihin addinai a birnin Iskandariyya na kasar Masar.
Lambar Labari: 3484437    Ranar Watsawa : 2020/01/21

An Gabatar da wani shiri ma taken sulhu tsakanin addinai a gidan radiyon Najeriya.
Lambar Labari: 3484071    Ranar Watsawa : 2019/09/21

Bangaren kasa da kasa, daruruwan Amurkawa ne ad suka hada da musulmi da wadanda ba musulmi suka yi gangamin adawa da Trump a birnin New York.
Lambar Labari: 3482341    Ranar Watsawa : 2018/01/27

Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da taron karawa juna sani a birnin York an kasar Birtaniya wanda mabiya addinai daban-daban za su halarta.
Lambar Labari: 3482103    Ranar Watsawa : 2017/11/15

Bangaren kasa da kasa, mabiya addinin kiristanci da muslunci sun gudanar da zama a babbar majami’ar Winchester a kasar Birtaniya.
Lambar Labari: 3481970    Ranar Watsawa : 2017/10/05

Bangaren kasa da kasa, an gudanar da wani gagarumin jerin gwano domin nuna rashin amincewa da nuna wariyar launin fata ko ta addini a cikin Los Angeles a kasar Amurka.
Lambar Labari: 3481886    Ranar Watsawa : 2017/09/11

Bangaren kasa da kasa, daya daga cikin manyan malaman addinin kirista a Najeriya John Onaiyekan ya jadda wajabcin yattaunawa a tsakanin addinai a wani jawabinsa a jami'ar Notre Dame ta Indiana a Amurka.
Lambar Labari: 3481344    Ranar Watsawa : 2017/03/25

Bangaren kasa da kasa, mabiya addinin muslunci a birnin Tennessee da ke kasar Amurka sun gudanar da wani shiri domin kara wayar da kan mutane dangane da koyarwar kur'ani.
Lambar Labari: 3481224    Ranar Watsawa : 2017/02/12

Bangaren kasa da kasa, Iran da kwamitin kula da harkokin addinai a kasar Uganda za su hannu kan yarjeniyoyi da suka shafi bunkasa alaka ta addinai da al’adu a tsakaninsu.
Lambar Labari: 3480984    Ranar Watsawa : 2016/11/29

Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da wani zman tattanawa tsakanin masana na mabiya addinin kirista da kuma musulmi a birnin Abu Dhabi kasar hadaddiyar daular larabawa.
Lambar Labari: 3480900    Ranar Watsawa : 2016/11/02