Tehran (IQNA) Kungiyar hadin kan kasashen musulmi OIC ta yi Allah wadai da hare-haren bam da aka kai a Kabul da Mazar-e-Sharif na kasar Afganistan tare da yin kira da a dauki mataki kan masu aikata irin wannan ta'addanci.
Lambar Labari: 3487360 Ranar Watsawa : 2022/05/30
Tehran (IQNA) A yau ne akasarin kasashen musulmi n duniya suke gudanar da bukukuwan idin karamar sallah
Lambar Labari: 3487245 Ranar Watsawa : 2022/05/02
Tehran (IQNA) Ramadan yana da alaƙa da al'adu, al'adu da shirye-shirye daban-daban a ƙasashe daban-daban.
Lambar Labari: 3487156 Ranar Watsawa : 2022/04/11
Tehran (IQNA) shugabannin kasashen Iran da Iraki sun jaddada wajabcin kara fadada alaka a tsakaninsua dukkanin bangarori.
Lambar Labari: 3487123 Ranar Watsawa : 2022/04/04
Tehran (IQNA) A yau 22 ga watan Maris ne aka fara taron ministocin harkokin wajen kasashen OIC karo na 48 a birnin Islamabad.
Lambar Labari: 3487080 Ranar Watsawa : 2022/03/22
Tehran (IQNA) kakakin kungiyar gwagwarmaya ta Nujba a Iraki ya bayyana juyin juya halin musulunci a Iran a matsayin babban abin da ya dakushen kumajin ‘yan mulkin mallaka masu girman kai.
Lambar Labari: 3486927 Ranar Watsawa : 2022/02/08
Tehran (IQNA) Jagoran juyin juyi na Iran ya jinjina wa 'yan wasa na kasashen musulmi da suka ki yin wasa da yahudawan Isra'ila a wasannin Olympics na Japan.
Lambar Labari: 3486323 Ranar Watsawa : 2021/09/18
Tehran (IQNA) Sheikh Ibrahim Alwazin daya ne daga cikin malaman cibiyar ilimi ta Azhar, wanda ya bayyana cewa, rashin sahihiyar fahimta kan ayoyin kur'ani ne ke wasu shiga ayyukan ta'addanci.
Lambar Labari: 3486289 Ranar Watsawa : 2021/09/09
Tehran (IQNA) ana gudanar da bukuwan salla babba a yau a mafi yawan kasashen musulmi .
Lambar Labari: 3486125 Ranar Watsawa : 2021/07/20
Tehran (IQNA) jagoran juyin juya halin mulunci na Iran ya isa da sako ga mahajjan bana, wanda ya mayar da hankali kan tunatarwa dangane da muhimman abubuwan da suke a matsayin kalu bale ga al'umma.
Lambar Labari: 3486120 Ranar Watsawa : 2021/07/19
Tehran (IQNA) Sabon shugaban Amurka, Joe Biden, ya sanya hannu kan wasu sabbin dokoki sa’o’i kadan bayan rantsar da shi a matsayin shugaban Amurka na 46 a jiya Laraba.
Lambar Labari: 3485575 Ranar Watsawa : 2021/01/21
Tehran (IQNA) mataiamkin shugaban jam’iyyar Saadat a kasar Turkiya ya bayyana cewa, Kasim Sulaimani ne ya hana aiwatar da shirin yahudawa sahyuniya a gabas ta tsakiya.
Lambar Labari: 3485539 Ranar Watsawa : 2021/01/09
Tehran (IQNA) Dakarun sa kai na Hashd Al-shaabi a Iraki sun mayar da kakkausan martani kan takunkuman da Amurka ta kakaba wa Faleh Fayyad.
Lambar Labari: 3485538 Ranar Watsawa : 2021/01/09
Tehran (IQNA) an zabi Hussain Ibrahim Taha a matsayin sabon babban sakataren kungiyar kasashen musulmi ta OIC.
Lambar Labari: 3485411 Ranar Watsawa : 2020/11/29
Tehran (IQNA) kakakin majalisar dokokin Iran ya bayyana cin zarafin Annabi a matsayin cin zarafin dukkanin Annabawan Allah baki daya.
Lambar Labari: 3485320 Ranar Watsawa : 2020/10/30
Tehran (IQNA) Mujallar nan ta Faransa Charlie Hebdo, ta sake wallafa zanen batanci ga manzon Allah (SAW).
Lambar Labari: 3485144 Ranar Watsawa : 2020/09/02
Tehran (IQNA) wasu daga cikin kasashen musulmi da suka hada da Saudiyya sun sanar da ganin watan ramadan mai alfarma.
Lambar Labari: 3484739 Ranar Watsawa : 2020/04/23
Tehran (IQNA) mambobin kungiyar kasashen musulmi za su gudanar da zama ta hanyar yanar gizo domin tattauna batun corona.
Lambar Labari: 3484680 Ranar Watsawa : 2020/04/05
Bangaren kasa da kasa, kungiyar kasashen musulmi tana goyon bayan habbaka harkokin koyar da addini a wasu kasashen Afrika.
Lambar Labari: 3483213 Ranar Watsawa : 2018/12/13
Bangaren kasa da kasa, A yau ne aka fara gudanar da taron kara wa juna sani na masana daga kasashen musulmi a birnin Istanbul na kasar Turkey.
Lambar Labari: 3483043 Ranar Watsawa : 2018/10/15