Tehran (IQNA) Akalla mutane 20 ne suka mutu wasu 35 kuma suka jikkata sakamakon harin kunar bakin wake da aka kai a wata cibiyar ilimi da ke yammacin Kabul, babban birnin kasar Afganistan.
                Lambar Labari: 3487935               Ranar Watsawa            : 2022/09/30
            
                        
        
        Tehran (IQNA) Majiyoyin labarai sun sanar da cewa an kashe wani jigo a kungiyar Taliban sakamakon fashewar wani bam a wata makarantar addini a Kabul.
                Lambar Labari: 3487676               Ranar Watsawa            : 2022/08/12
            
                        
        
        Tehran (IQNA) Wani harin bam da aka kai a masallacin Khashti da ke  birnin Kabul  na kasar Afghanistan a yau , ya yi sanadin mutuwa da kuma jikkatar mutane.
                Lambar Labari: 3487131               Ranar Watsawa            : 2022/04/06
            
                        
        
        Tehran (IQNA) Taliban tace dole ne Amurka ta biya diyyar mutanen da ta kashe a harin da ta kai a  birnin Kabul  da jirgi maras matuki.
                Lambar Labari: 3486693               Ranar Watsawa            : 2021/12/16
            
                        
        
        Tehran (IQNA) gwamnatin kasar Saudiyya ta sake bude karamin ofishin jakadancinta a  birnin Kabul  na kasar Afghanistan.
                Lambar Labari: 3486628               Ranar Watsawa            : 2021/12/01
            
                        
        
        Tehran (IQNA) an kashe wani babban jigo a kungiyar a harin da aka kaddamar kan wani asibitia  jiya a  birnin Kabul .
                Lambar Labari: 3486509               Ranar Watsawa            : 2021/11/03
            
                        
        
        Tehran (IQNA) ana ci gaba da mayar da martani dangane da harin da aka kai  birnin Kabul  na kasar Afghanistan.
                Lambar Labari: 3486245               Ranar Watsawa            : 2021/08/27
            
                        
        
        Tehran (IQNA) Gwamnatin kasar Rasha ta saka sharudda kafin amincewa da mulkin Taliban a hukumancea  kasar Afghanistan.
                Lambar Labari: 3486224               Ranar Watsawa            : 2021/08/21
            
                        
        
        Tehran (IQNA) shugaban kasar Afghanistan ya bar kasar zuwa kasar Tajikistan bayan da mayakan Taliban suka  birnin Kabul  a yau.
                Lambar Labari: 3486206               Ranar Watsawa            : 2021/08/15
            
                        
        
        Tehran (IQNA) Shugaban majalisar dokokin kasar Iran ya bayyana cewa, al’ummar musulmi za su ci gaba da kasancewa tare da al’ummar Falastinu.
                Lambar Labari: 3485907               Ranar Watsawa            : 2021/05/12