Bangaren kasa da kasa, cibiyar kula da al’adun muslunci ta kasar Iran ta shirya wa jami’oi biyar da ke kasar Pakistan gasar karatu da hardar kur’ani mai tsarki.
Lambar Labari: 3482014 Ranar Watsawa : 2017/10/19
Bangaren siyasa, Babban kwamandan dakarun kare juyin juya halin Musulunci na Iran Manjo Janar Muhammad Ali Ja'afari ya bayyana cewa dakarunsa za su dauki sojojin Amurka tamkar 'yan kungiyar ta'addancin nan ta Daesh matukar dai Amurka ta sanya takunkumi da bata sunan dakarun nasa.
Lambar Labari: 3481981 Ranar Watsawa : 2017/10/08
Bangaren kasa da kasa, Jim Drami da Sulaiman Gey wasu masana biyu daga kasar Senegal sn ziyarci babban ofishin kamfanin dillancin labaran kur’ani na Iqna.
Lambar Labari: 3481978 Ranar Watsawa : 2017/10/08
Shugaban Kasa:
Bangaren siyasa, shugaba Rauhani a okacin da yake gabatar da jawabi a gaban taron makon kare kai ya bayyana cewa, Iran za ta ci gaba da kara inganta makamanta.
Lambar Labari: 3481921 Ranar Watsawa : 2017/09/22
Shugaba Raihani A Taron UN:
Bangaren siyasa, Shugaban Hassan Ruhani na kasar Iran ya bayyana jawabin da shugaban kasar Amurka Donald Trump yayi a babban zauren majalisar dinkin duniya a jiya Talata da cewa, jawabin na trump ya kaskantar da kasar Amurka ne a gaban kasashen duniya.
Lambar Labari: 3481917 Ranar Watsawa : 2017/09/21
Jagoran Juyin Juya Hali:
Bangaren kasa da kasa, Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya ja kunne da cewa Iran za ta ci gaba da girmama yarjejeniyar nukiliya da ta cimma da manyan kasashe to sai dai za ta mayar da martani ga duk wani karen tsaye ga yarjejeniyar.
Lambar Labari: 3481904 Ranar Watsawa : 2017/09/17
Bangaren kasa da kasa, an raba kayan agai da Iran ta aike zuwa kasar Bangaladesh domin raba su ga ‘yan gudun hijira na Rohingya da ke zaune a kasar.
Lambar Labari: 3481901 Ranar Watsawa : 2017/09/16
Bangaren kasa da kasa, Shugaba Rauhani na kasar Iran ya aike da sakonnin zuwa ga shugabannin kasashen musulmi, inda yake taya su murnar sallah, da kuma yi musu fatan alkhairi tare da al'ummomin kasashensu.
Lambar Labari: 3481853 Ranar Watsawa : 2017/09/01
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da wani taron bayar da horo kan samun masaniya dangane da addinin muslunci wanda cibiyar muslunci ta Qom ta shirya a birnin Harare na Zimbabwe.
Lambar Labari: 3481812 Ranar Watsawa : 2017/08/19
Bangaren kasa da kasa, malama Cilindio Jengovanise daya ce daga cikin malaman da suke koyar da addinai musamman muslunci a jami’ar Zimbabwe.
Lambar Labari: 3481802 Ranar Watsawa : 2017/08/16
Bangaren siyasa, Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya bayyana cewar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ba ta taba kuma ba za ta taba mika kai ga mulkin kama-karya na ma'abota girman kai, yana mai cewa a halin yanzu Iran tana tsaya da kafafunta kyam sama da shekarun baya.
Lambar Labari: 3481762 Ranar Watsawa : 2017/08/03
Bangaren kasa da kasa, Sayyid Ali Asgar Musawiyan matashi dan kasar Iran mai fasahar rubutu ya bayar da kyautar kwafin kur'ani ga hubbaren Abbas (AS).
Lambar Labari: 3481753 Ranar Watsawa : 2017/07/31
Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da wani shiri na horar da malaman kur'ani a kasar Senegal karkashin jagorancin ofishin al'adun muslunci na Iran.
Lambar Labari: 3481751 Ranar Watsawa : 2017/07/30
Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da wani shiri na horar da malaman makarantun addinin muslucni a kasar Uganda wanda karamin ofishin jakadancin Iran ya dauki nauyin shiryawa.
Lambar Labari: 3481729 Ranar Watsawa : 2017/07/23
Kakakin Ma’aikatar waje:
Bangaren kasa da kasa, Bahram Qasemi kakakin ma’aikatar harkokin wajen jamhuriyar muslunci ta Iran ya mayar da martani a kan kalaman Trump dangane da Iran a Paris.
Lambar Labari: 3481701 Ranar Watsawa : 2017/07/15
Bangaren kasa da kasa, an kawo karshen wani bayar da horo ga malaman koyar da kur’ani a kasar Uganda wanda karamin ofishin jakadancin Iran ya dauki nauyin shiryawa.
Lambar Labari: 3481686 Ranar Watsawa : 2017/07/10
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da wani baje koli kan ayyukan fasahar rubutun muslunci a birnin Pretoria na Afirka ta kudu.
Lambar Labari: 3481663 Ranar Watsawa : 2017/07/02
Bangaren kasa da kasa, mabiya addinin muslunci a kasar Amurka sun yi tir da Allah wadai da matakin da kotu ta dauka na tababtar da hukuncin hana musulmi shiga Amurka.
Lambar Labari: 3481661 Ranar Watsawa : 2017/07/01
Ghasemi Ya Yaddada Cewa:
Bangaren kasa da kasa, kakakin ma'aikatar harkokin kasar Iran Bahram Qasemi ya mika sakon taya murna ga jagororin kasar Iraki da al'ummar kasar baki daya kan nasarar murkushe 'yan ta'adda.
Lambar Labari: 3481659 Ranar Watsawa : 2017/07/01
Bangaren kasa da kasa, Kotun koli a Amurka ta amince da aiwatar da wasu dokokin na shugaban kasar Donal Trump na hana baki daga wasu kasashen musulmi shiga kasar.
Lambar Labari: 3481648 Ranar Watsawa : 2017/06/27