iran - Shafi 13

IQNA

Bangaren kasa da kasa, fitaccen mai tarjamar kur'ani dan kasar Senegal zai halarci taron makon hadin kai a birnin Tehran an kasar Iran.
Lambar Labari: 3482149    Ranar Watsawa : 2017/11/29

Bangaren kasa da kasa, an bude wani baje koli a birnin Dakar na kasar Senegal na littafai da aka rubuta kan manyan malaman Iran da Senegal da suka hada da Imam Khomenei (RA) da kuam Sheikh Amadu Bamba.
Lambar Labari: 3482137    Ranar Watsawa : 2017/11/25

Bangaren kasa da kasa, A martanin da kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ya mayar wa yarima mai j iran gado na masarautar Al Saud, ya bayyana cewa yana da kyau Bin Salman ya dauki darasi daga 'yan kama karya da suka gabace shi.
Lambar Labari: 3482136    Ranar Watsawa : 2017/11/25

Bangaren kasa da kasa, jagoran juyin juya halin muslunci a Iran Ayatollah Sayyid Ali Khamenei ya bayyana cewa a duk inda aka bukaci taimako dmin fuskantar bakaken manufofin Amurka da makiya musulmi da musulunci toa shirye suke su kara.
Lambar Labari: 3482129    Ranar Watsawa : 2017/11/23

Bnagaren kasa da kasa, an gudanar da zaman taro karo na biyu kan masana na kasashen Iran da Senegal wato Allamah Tabataba'i da sheikh Malik Se.
Lambar Labari: 3482119    Ranar Watsawa : 2017/11/20

Bangaren siyasa, A yau da hantsi ne shugaba Rauhani na Iran ya isa yankin da girgizar kasa ta shafa a cikin Lardin kermanshah da ke yammacin kasar Iran, domin duba halin da al'ummar yankin suke ciki, musaman ma wadanda abin ya shafa.
Lambar Labari: 3482098    Ranar Watsawa : 2017/11/14

Bangaren kasa da kasa, kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ya bayyana tuhumce-tuhumcen gwamnatin Saudiyya a kan Iran da cewa ba su da tushe balantana makama.
Lambar Labari: 3482071    Ranar Watsawa : 2017/11/06

Bangaren kasa da kasa, an zabi kamfanin dillancin labaran kur’ani na iqna a matsayin kafar yada labaran addini a mataki na farko a shekaru hudu a jere.
Lambar Labari: 3482061    Ranar Watsawa : 2017/11/03

Ayatollah Imami Kashani A Hudubar Juma’a:
Bangaren kasa da kasa, wanda ya jagoranci sallar Juma’a a Tehran ya bayyana cewa, babbar manufar makiya ta nuna raunana juyin muslunci a Iran ita ce kokarin ganin sun raunana dakarun kare juyin. Haka na kuma ya yi ishara da cewa batun karfin Iran babu batun tattaunawa akansa.
Lambar Labari: 3482044    Ranar Watsawa : 2017/10/27

Jagora:
Bangaren kasa da kasa, jagoran juyin juya halin muslunci ya bayyana yunkurin da wasu bangarori ke yin a neman saka makaman Iran a cikin abin da za a tattauana kansu da cewa lamari ne da ba zai yiwu ba.
Lambar Labari: 3482038    Ranar Watsawa : 2017/10/26

Bangaren kasa da kasa, cibiyar kula da al’adun muslunci ta kasar Iran ta shirya wa jami’oi biyar da ke kasar Pakistan gasar karatu da hardar kur’ani mai tsarki.
Lambar Labari: 3482014    Ranar Watsawa : 2017/10/19

Bangaren siyasa, Babban kwamandan dakarun kare juyin juya halin Musulunci na Iran Manjo Janar Muhammad Ali Ja'afari ya bayyana cewa dakarunsa za su dauki sojojin Amurka tamkar 'yan kungiyar ta'addancin nan ta Daesh matukar dai Amurka ta sanya takunkumi da bata sunan dakarun nasa.
Lambar Labari: 3481981    Ranar Watsawa : 2017/10/08

Bangaren kasa da kasa, Jim Drami da Sulaiman Gey wasu masana biyu daga kasar Senegal sn ziyarci babban ofishin kamfanin dillancin labaran kur’ani na Iqna.
Lambar Labari: 3481978    Ranar Watsawa : 2017/10/08

Shugaban Kasa:
Bangaren siyasa, shugaba Rauhani a okacin da yake gabatar da jawabi a gaban taron makon kare kai ya bayyana cewa, Iran za ta ci gaba da kara inganta makamanta.
Lambar Labari: 3481921    Ranar Watsawa : 2017/09/22

Shugaba Raihani A Taron UN:
Bangaren siyasa, Shugaban Hassan Ruhani na kasar Iran ya bayyana jawabin da shugaban kasar Amurka Donald Trump yayi a babban zauren majalisar dinkin duniya a jiya Talata da cewa, jawabin na trump ya kaskantar da kasar Amurka ne a gaban kasashen duniya.
Lambar Labari: 3481917    Ranar Watsawa : 2017/09/21

Jagoran Juyin Juya Hali:
Bangaren kasa da kasa, Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya ja kunne da cewa Iran za ta ci gaba da girmama yarjejeniyar nukiliya da ta cimma da manyan kasashe to sai dai za ta mayar da martani ga duk wani karen tsaye ga yarjejeniyar.
Lambar Labari: 3481904    Ranar Watsawa : 2017/09/17

Bangaren kasa da kasa, an raba kayan agai da Iran ta aike zuwa kasar Bangaladesh domin raba su ga ‘yan gudun hijira na Rohingya da ke zaune a kasar.
Lambar Labari: 3481901    Ranar Watsawa : 2017/09/16

Bangaren kasa da kasa, Shugaba Rauhani na kasar Iran ya aike da sakonnin zuwa ga shugabannin kasashen musulmi, inda yake taya su murnar sallah, da kuma yi musu fatan alkhairi tare da al'ummomin kasashensu.
Lambar Labari: 3481853    Ranar Watsawa : 2017/09/01

Bangaren kasa da kasa, an gudanar da wani taron bayar da horo kan samun masaniya dangane da addinin muslunci wanda cibiyar muslunci ta Qom ta shirya a birnin Harare na Zimbabwe.
Lambar Labari: 3481812    Ranar Watsawa : 2017/08/19

Bangaren kasa da kasa, malama Cilindio Jengovanise daya ce daga cikin malaman da suke koyar da addinai musamman muslunci a jami’ar Zimbabwe.
Lambar Labari: 3481802    Ranar Watsawa : 2017/08/16