Wakilin Gambia A Gasar Kur'ani:
Bangaren kasa da kasa, wakilin kasar Gambia a gasar kur'ani mai tsarki ta duniya a Iran ya bayyana cewa tunaninsa ya canja matuka dangane da yadda ya dauki 'yan shi'a a baya.
Lambar Labari: 3481435 Ranar Watsawa : 2017/04/24
Bangaren kasa da kasa, Jamhuriya Musulinci ta Iran ta ty Allah wadai da kakkausar murya kan harin da Amuirka ta kaiwa sansanin sojin Syria a cikin daren Jiya.
Lambar Labari: 3481383 Ranar Watsawa : 2017/04/07
Bangaren kasa da kasa, Gwamnatin kasar Saudiyyah ta ce maniyyata daga kasar Iran za su halarci aikin da za a gudanar a wannan shekara.
Lambar Labari: 3481320 Ranar Watsawa : 2017/03/17
Bangaren siyasa, an gudanar da zaman taron makoki na farko domin tunawa da shahadar Fatima Zahra (SA) a husainiyyar Imam Khomenei (RA) tare da halartar jagora.
Lambar Labari: 3481266 Ranar Watsawa : 2017/02/27
Jagoran Juyin Islama:
Bangaren siyasa, Ayatollah sayyid Ali Khamanei jagoran juyin juya halin muslunci ya bayyana cewa, za su ci gaba da goyon bayan masu gwagwarmaya domin neman ‘yanci daga daga mamamayar yahudawan sahyuniya, da kuma tsarkake wuraren musulunci masu tsarki daga mamayar yahudawa ‘yan kaka gida.
Lambar Labari: 3481250 Ranar Watsawa : 2017/02/21
Bangaren kasa da kasa, wani mai daukar hotuna dan kasar Italiya Masimo Rami da ya ziyarci kasar Iran, ya fitar da wasu hotuna da ya dauka na dadaddun masallatai a kasar Iran.
Lambar Labari: 3481238 Ranar Watsawa : 2017/02/17
Bangaren kasa da kasa, ministan harkokin wajen kaar Salvania ya aike da sakon taya murna ga jamhuriyar muslunci ta Iran kan zagayowar ranakun samun nasarar juyin muslunci.
Lambar Labari: 3481219 Ranar Watsawa : 2017/02/10
Shugaban Iran:
Bangaren kasa da kasa, Shugaban kasar Iran Dakta Hasan Rauhani ya ce har abada Al'ummar kasar Iran ba za su kauce daga hanyar goyon bayan juyin Juya halin musulinci da kuma Jagoran juyin juya halin musulinci gami da gajiyar d Imam Khumaini(k.S) wanda ya kafa Jumhoriyar musulinci ta Iran.
Lambar Labari: 3481217 Ranar Watsawa : 2017/02/10
Jagoran Juyin Islama:
Bangaren kasa da kasa, A ganawar da yayi da kwamandoji da manyan jami'an rundunar sojin sama ta Iran da na sansanin kare sararin samaniyyar kasar Iran a jiya Talata, Jagoran juyin juha halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya mayar da martani ga kalaman baya-bayan nan da sabon shugaban kasar Amurka Donald Trump yayi kan Iran yana mai bayyanar da hakikanin siyasar yaudara ta Amurkan.
Lambar Labari: 3481211 Ranar Watsawa : 2017/02/08
Bangaren kasa da kasa, daruruwan mutanen kasar Yemen da suke zaune a birnin New York na kasar Amurka sun fito kan tituna suna nuna adawa da bakar siyasa irin ta Donald Trump.
Lambar Labari: 3481198 Ranar Watsawa : 2017/02/03
Bangaren kasa da kasa, Jagoran juyin juya halin muslunci a Iran Ayatollah Sayyid Ali Khamenei ya ziyarci hubbaren marigayi Imam Khomeni (RA) da wasu daga cikin shahidan juyin Islama, a daidai lokacin da ake fara bukukuwan zagayowar ranakun fajr na juyin Islama a kasar.
Lambar Labari: 3481190 Ranar Watsawa : 2017/02/01
Bangaren kasa da kasa, An fara gudanar da zaman tattaunawa na farko kan al'adu tsakanin Iran da larabawa a birnin Tehran, tare da halarta masana 85 daga kasashen larabawa daba-daban.
Lambar Labari: 3481162 Ranar Watsawa : 2017/01/23
Bangaren kasa da kasa, cibiyar yada al’adun mulsunci ta kasashen musulmi ISESCO ta sanar da cewa mataimakiyar babban sakataren kungiyar za ta halarci taron sanar da Mashhad a matsayin birnin al’adun muslunci na 2017.
Lambar Labari: 3481153 Ranar Watsawa : 2017/01/20
Bangaren kasa da kasa, Iran za ta dauki nauyin bakuncin wani taro na bunkasa al'adu tsakaninta da kasashen larabawa wanda za a bude Tehran an rufe shi mashhad.
Lambar Labari: 3481130 Ranar Watsawa : 2017/01/13
Bangaren kasa da kasa, rasuwar Ayatullah Hashimi Rafsanjani da marecen jiya lahadi ta shiga muhimman kafafen watsa labarun Duniya.
Lambar Labari: 3481119 Ranar Watsawa : 2017/01/09
Bangaren kasa da kasa, jamhuriyar muslunci ta Iran za ta dauki nauyin gudanar da wani zaman taro danagane kara kusanto da fahimta a tsakanin addinai.
Lambar Labari: 3481055 Ranar Watsawa : 2016/12/21
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da wani taron baje kolin kur’ani mai tsarki wanda karamin ofishin jakadancin Iran ya shirya domin murnar maulidin amnzo (SAW) a kasar Afirka ta kudu.
Lambar Labari: 3481048 Ranar Watsawa : 2016/12/19
Ministar Mata Ta Senegal:
Bangaren kasa da kasa, Amsato Sao Deby minister mai kula da harkokin mata a kasar Senegal ta fadi yaua gaban taron hadin kam musulmi na 30 cewa, mata na da rawar da za s taka wajen hada kan al’umma.
Lambar Labari: 3481039 Ranar Watsawa : 2016/12/15
Bangaren kasa da kasa, wata tawagar manyn malam darikar Tijjaniya za su kawo ziyara a kasar Iran daga kasar Senegal karkashin jag iran Sheikh Ahmad Nyas.
Lambar Labari: 3481034 Ranar Watsawa : 2016/12/14
Bangaren kasa da kasa, Iraniyawa mazauna birnin Manila sun gudanar da zaman makon shahadar Imam Rida (AS) a ofishin jakadancin Iran.
Lambar Labari: 3480986 Ranar Watsawa : 2016/11/30