iqna

IQNA

ansarullah
IQNA - Babban kusa a kungiyar Ansarullah ya mayar da martani game da hare-hare da bama-bamai da sojojin kawancen Amurka da Birtaniya suka kai kan garuruwan kasar Yemen.
Lambar Labari: 3490462    Ranar Watsawa : 2024/01/12

Shugaban Ansarullah ya yi gargadin cewa;
San’a (IQNA) Shugaban kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen ya yi gargadin cewa, idan Amurka ta shiga tsakani kai tsaye a cikin Falasdinu, a shirye mu ke mu mayar da martani da makaman roka da kuma hare-haren jiragen sama.
Lambar Labari: 3489965    Ranar Watsawa : 2023/10/12

Jagoran kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen ya ce:
Tehran (IQNA) Yayin da yake ishara da shigar da Amurkawa da Saudiyya suka yi a wannan kasa, jagoran kungiyar Ansarullah ta kasar Yaman ya ce: Idan har kawancen 'yan ta'adda ya mamaye sauran yankuna, to za su yi abin da ya fi wannan muni, amma duk da kokarin da suke yi, sun kasa cimma burinsu.
Lambar Labari: 3487885    Ranar Watsawa : 2022/09/20

Tehran (IQNA) jagoran kungiyar Ansarullah a kasar Yemen ya bayyana cewa, Alqaeeda da Daesh suna yi wa yahudawa aiki ne.
Lambar Labari: 3485735    Ranar Watsawa : 2021/03/11

Tehran (IQNA) bangarorin Ansarullah da gwamnatin Hadi mai ritaya a Yemen sun amince kan yin musayar fursunoni .
Lambar Labari: 3485222    Ranar Watsawa : 2020/09/27

Tehran (IQNA) kakakin rundunar sojin Yemen a gwamnatin San’a ya ce sun mayar da martani da makamai masu linzami kan hare-haren Al saud a kan kasarsu.
Lambar Labari: 3484919    Ranar Watsawa : 2020/06/23

Bangaen kasa da kasa, dakaun Yemen tare da dakarun sa kai na Ansarullah sun kai hari kan filin jiragen sama na Najran.
Lambar Labari: 3484016    Ranar Watsawa : 2019/09/04

Manzon musamman na majalisar dinkin duniya kan rikicin Yemen Martin Griffiths ya gana da shugaban kungiyar Ansarullah Abdulmalik Badruddin Alhuthi a birnin San'a.
Lambar Labari: 3483382    Ranar Watsawa : 2019/02/18

Bangaren kasa da kasa, Daya daga cikin masu wakiltar kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen da aka fi sani da 'yan Huthy, ya bayyana cewa; Sun je kasar Sweeden ne domin ganin an samu zaman lafiya a Yemen.
Lambar Labari: 3483196    Ranar Watsawa : 2018/12/08

Bangaren kasa da kasa, Dakarun kasar Yemen sun sake kai harin ne da makami mai linzami a yau a kan babban filin sauka da tashin jiragen sama na birnin Dubai cibiyar kasuwanci ta UAE.
Lambar Labari: 3483022    Ranar Watsawa : 2018/09/30

Bangaren kasa da kasa, dakarun kasar Yemen sun samu nasarar mayar da martani kan mayakan ‘yanmamaya a yammacin kasar ta Yemen.
Lambar Labari: 3482804    Ranar Watsawa : 2018/07/03

Bangaren kasa da kasa, kungiyar Ansarullaha  Yemen ta ce ba ta da wata matsala domin mika tashar jiragen ruwa ta Hudaida ga majalisar dinkin duniya matukar dai za ta iya kula da ita.
Lambar Labari: 3482780    Ranar Watsawa : 2018/06/22

Bangaren kasa da kasa, dakarun Yemen tare da mayakan Ansarullah sun harba makamai masu linzami kan yankin tsaro na Al-faisal da ke gundumar Jazan a Saudiyya.
Lambar Labari: 3482565    Ranar Watsawa : 2018/04/13

Bangaren kasa da kasa, gwamnati mai murabus da jami’anta ke gudun hijira sun bullo da sabon makirci na zargin mayakan kungiyar Ansarullah da rusa masallatai.
Lambar Labari: 3481179    Ranar Watsawa : 2017/01/28

Bangaren kasa da kasa, a daidai lokacin da Amurka ke shirin aikewa da wani Karin taimako zuwa ga mahkuntan Al Saud domin ci gaba da kashe al’ummar Yemen mayakan Ansarullah a nasu bangaren sun harba makami mai linzami a kan Saudiyya a matsayin martini.
Lambar Labari: 3049250    Ranar Watsawa : 2015/03/27