Muhammad Isa ya kara da cewa, bisa la'akari da muhimmancin da ke tatatre da yada fahimtar kur'ani a tsakanin musulmi sahihiyar fahimta, hakan yasa aka fara gudanar da wannan shiri tun tsawon shekaru shida, domin kuwa ta hanyar wayar da kan musulmi ne za a kaucewa fadawa kan tafarkin karkatacciyar fahimta kan muslunci, wanda kuma hakan ne kan kai matasa ga ayyukan ta'addanci.
Taron yana samuhn halartar malamai da masana daga cikin kasar ta Algeriya da kuma kasashen duniya daban-daban, musamman na muuslmi da larabawa.
3550709