Kamfanin dillancin labaran kur’ani na iqna ya habarta cewa, al’ummar Palastinu sun gudanar da addu’o’in jin dadin rayukan wadanda girgizar kasa ta afku a kasashen Turkiyya da Siriya bayan sallar magariba a jiya Litinin 17 ga watan Bahman a masallacin Al-Aqsa.