Bangaren kasa da kasa, Magajin garin birnin New York na kasar Amurka ya yi kakkausar suka dangane da salon siyasar shugaban kasar Donald Trump ta nuna wariya da kyamar baki 'yan kasashen ketare.
Lambar Labari: 3481185 Ranar Watsawa : 2017/01/30
Bangaren kasa da kasa, Musulmin kasar Birtaniya suna bayar da kyautuka na musamman ga marassa karfi a kasar, domin kara karfafa dankon zumunci da kyakkyawar fahimta tsakanin mabiya addinin kiristanci da musulunci.
Lambar Labari: 3481050 Ranar Watsawa : 2016/12/19
Bangaren kasa da kasa, jaridar Independent ta kasar Birtaniya ta buga wata makala da wani marubuci ya rubuta da ke kare addinin muslunci daga mas cin zarafinsa.
Lambar Labari: 3480711 Ranar Watsawa : 2016/08/15