Tehran (IQNA) kwamitin malaman musulmi na duniya ya bukaci da a kai daukin gaggawa ga wadanda girgizar kasa ta rutsa da sua kasar Indonesia.
Lambar Labari: 3485565 Ranar Watsawa : 2021/01/18
Tehran (IQNA) kakakin magatakardan majalisar dinkin duniya yace yankin Zirin Gaza na bukatar taimakon gaggawa ta fuskar kiwon lafiya.
Lambar Labari: 3484671 Ranar Watsawa : 2020/03/31
Bangaren kasa da kasa, an aike da wata wasikar barazana ga wani masallaci a birnin Berlin na kasar Jamus.
Lambar Labari: 3483602 Ranar Watsawa : 2019/05/03
A wani bayani da sojan kasar ta Libya suka fitar a yau Laraba, sun bayyana cewa; sun karbi umarni da su nufi yammacin kasar domin yakar ‘yan ta’adda.
Lambar Labari: 3483524 Ranar Watsawa : 2019/04/06
Bangaren kasa da kasa, Antonio Guterres babban sakataren majalisar dinkin duniya ya bayyana bukatar aikewa da masu sanya ido kan dakatar da bude a birnin Husaidah Yemen.
Lambar Labari: 3483231 Ranar Watsawa : 2018/12/19
Girgizan kasa mai karfin ma'aunin Richter 7.5 ta aukawa garin Sulawesi na bakin teku a kasar Indonasia a jiya Jumma'a wanda ya haddasa igiyar ruwa mai karfi wacce kuma ta fadawa garin ta kuma kashe kimani mutane dari hudu ya zuwa yanzu.
Lambar Labari: 3483020 Ranar Watsawa : 2018/09/29
Bangaren kasa da kasa, wani dakin cin abinci a birnin Thestar na kasar Birtaniya zai dauki nauyin shrya cin abinci domin hada taimako ga mutanen Rohingya.
Lambar Labari: 3481993 Ranar Watsawa : 2017/10/12