Tehran (IQNA) jagoran kungiyar Ansarullah (Alhuthy) ta Yemen ya bayyana kulla alaka da Isra’ila da wasu larabawa suke yi da cewa ya kara fito da masu munafuntar musulmi a fili.
Lambar Labari: 3485209 Ranar Watsawa : 2020/09/22
An gudanar da taken bara’a ga mushrikai bayan karanta sakon jagoran juyin juya halin musulunci a filin Araf a yau Asabar.
Lambar Labari: 3483933 Ranar Watsawa : 2019/08/10
Bangaren kasa da kasa, batun cin zarain bil adama a kasa Bahrain na daga cikin muhimman ajandodin taron hukumar kare hakkin bil adama ta majalisar dinkin duniya.
Lambar Labari: 3482431 Ranar Watsawa : 2018/02/26
Bangaren kasa da kasa, an girmama wasu mutane da suka gudanar da bincike da kuma rubutu kan marigayi Imam Khomenei (RA) a kasar Senegal.
Lambar Labari: 3482363 Ranar Watsawa : 2018/02/04
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da wani zama kan harkokin ilimin musulmi a kasar Kenya tare da sanin hanyoyin bunkasa hakan.
Lambar Labari: 3482049 Ranar Watsawa : 2017/10/29