iqna

IQNA

Tehran (IQNA) ana ci gaba da gudanar da babban taron makon hadin kan musulmi karo na 35 a birnin Tehran.
Lambar Labari: 3486449    Ranar Watsawa : 2021/10/20

Tehran (IQNA) kamar kowace sheakara a yankunan arewacin Amurka a lokacin watan ramadan musulmi suna gudanar da wasu harkokinsu na zumi da ibada.
Lambar Labari: 3485805    Ranar Watsawa : 2021/04/13

Tehran (IQNA) ministan harkokin wajen kasar Saudiyya ya bayyana cewa, yin sulhu da Isra’ila yana da muhimmanci matuka.
Lambar Labari: 3485432    Ranar Watsawa : 2020/12/05

Tehran (IQNA) Babban malamin Azhar ya bayyana jingina ayyukan ta’addanci da addinin muslunci da wasu ke yi a matsayin babban jahilci dangane musulunci.
Lambar Labari: 3485295    Ranar Watsawa : 2020/10/21

Tehran (IQNA) Sabon sarkin kasar Kuwait ya bayyana cewa gwamnati da mutanen kasar za su ci gaba da goyon bayan al-ummar Falasdinu.
Lambar Labari: 3485236    Ranar Watsawa : 2020/10/01

Tehran (IQNA) jagoran kungiyar Ansarullah (Alhuthy) ta Yemen ya bayyana kulla alaka da Isra’ila da wasu larabawa suke yi da cewa ya kara fito da masu munafuntar musulmi a fili.
Lambar Labari: 3485209    Ranar Watsawa : 2020/09/22

An gudanar da taken bara’a ga mushrikai bayan karanta sakon jagoran juyin juya halin musulunci a filin Araf a yau Asabar.
Lambar Labari: 3483933    Ranar Watsawa : 2019/08/10

Bangaren kasa da kasa, batun cin zarain bil adama a kasa Bahrain na daga cikin muhimman ajandodin taron hukumar kare hakkin bil adama ta majalisar dinkin duniya.
Lambar Labari: 3482431    Ranar Watsawa : 2018/02/26

Bangaren kasa da kasa, an girmama wasu mutane da suka gudanar da bincike da kuma rubutu kan marigayi Imam Khomenei (RA) a kasar Senegal.
Lambar Labari: 3482363    Ranar Watsawa : 2018/02/04

Bangaren kasa da kasa, an gudanar da wani zama kan harkokin ilimin musulmi a kasar Kenya tare da sanin hanyoyin bunkasa hakan.
Lambar Labari: 3482049    Ranar Watsawa : 2017/10/29