Bangaren kasa da kasa, 'Yan ta'addan takfiriyya da suka kafa babbar tunga a yankin Ghouta da ke gabashin birnin Damascus na Syria, sun amince su bar fararen hula su fito daga yankin domin samun kayan agajin da aka kai musu.
Lambar Labari: 3482455 Ranar Watsawa : 2018/03/05