Bangaren kasa da kasa, kimanin yahudawan sahyuniya 150 ne suka kutsa kai cikin masallacin Quds mai alfarma.
Lambar Labari: 3482969 Ranar Watsawa : 2018/09/09
Bangaren kasa da kasa, Shugaban kungiyar fafutkar neman kawo karshen killace zirin Gaza Bassam Munasirah ya jaddada cewa, za su ci gaba da jerin gwano har sai an kawo karshen killace yankin Gaza baki daya.
Lambar Labari: 3482898 Ranar Watsawa : 2018/08/16
Bangaren kasa da kasa, haramtacciyar kasar Isra’ila ta hana wasu rajin kare hakkokin bil adama shiga Palastine.
Lambar Labari: 3482848 Ranar Watsawa : 2018/07/31
Bangaren kasa da kasa, da jijjifin safiyar yau ne gungun yahaudawan sahyuniya suka kaddamar da wani farmaki a kan makabartar annabi Yusuf.
Lambar Labari: 3482788 Ranar Watsawa : 2018/06/26
Bangaren kasa da kasa, a ci gaba da kisan kiyashin da haramtacciyar kasar Isra’ila take yi kan Falastinawa a watannin baya-bayan nan mutane 132 ne suka yi shahada.
Lambar Labari: 3482785 Ranar Watsawa : 2018/06/24
Bangaren kasa da kasa, majalisar dokokin haramtacciyar kasar Isra’ila ta amince da doka haramta yada duk wani aikin kisa ko cin zarafin Falastinawa da jami’an tsaron Isra’ila ke yi.
Lambar Labari: 3482776 Ranar Watsawa : 2018/06/21
Bangaren kasa da kasa, gwamnatin kasar Indonesia ta hana yahudawan sahyuniya shiga cikin kasarta sakamakon kisan kiyashin da Isra’ila take yi wa Palastinawa.
Lambar Labari: 3482686 Ranar Watsawa : 2018/05/23
Bangaren kasa da kasa, rahotanni daga Palastine sun cewa, Falastinawa da dama suka jikkata sakamakon auka musu da sojojin yahudawan Isra’ila suka yi a yankin Abu Dis da ke gabashin Quds.
Lambar Labari: 3482598 Ranar Watsawa : 2018/04/23