Tehran (IQNA) gwamnatin yahudawan Isra’ila shirin gina matsugunnan yahudawa kimanin 4500 a cikin yankunan Falastinawa.
Lambar Labari: 3485249 Ranar Watsawa : 2020/10/05
Tehran (IQNA) kungiyoyin Fatah da Hamas sun cimma matsaya kan gudanar da zabuka a Falastinu wanda zai hada dukkanin bangarori.
Lambar Labari: 3485217 Ranar Watsawa : 2020/09/25
Tehran (IQNA) Falastinawa sun shelanta ranar yaua matsayin ranar fushi domin nuna takaici kan yadda wasu gwamnatocin larabawa suke ha'intar su.
Lambar Labari: 3485197 Ranar Watsawa : 2020/09/18
Tehran (IQNA) Falastinawa sun ce babu batun zaman lafiya a gabas ta tsakiya matukar ba a kawo karshen mamayar Isra’ila a kan kasar Falastinu ba.
Lambar Labari: 3485193 Ranar Watsawa : 2020/09/16
Tehran (IQNA) Jagororin kungiyoyin Falastinawa sun kirayi al’ummar falastinu da su fito su yi tir da Allawadai da sarakunan larabawa masu kulla hulda da gwamnatin yahudawa.
Lambar Labari: 3485183 Ranar Watsawa : 2020/09/14
Tehran (IQNA) Kakakin Kungiyar Ansarullah ta Yemen Muhammad Abdussalam ya ce ya kamata a rusa kungiyar kasasen larabawa, domin ba ta da wani amfani.
Lambar Labari: 3485172 Ranar Watsawa : 2020/09/11
Tehran (IQNA) Kalaman da limamin masallacin Haramin makka mai alfarma Abdulrahman Sudais ya yi na neman halasta kulla alaka da yahudawan Isra’ila, sun bar baya da kura.
Lambar Labari: 3485157 Ranar Watsawa : 2020/09/06
Sayyid Nasrullah:
Tehran (IQNA) Babban sakataren kungiyar Hizbullah ya bayyana cewa, Amurka ta sha yi wa kungiyar tayin makudan kudade domin ta daina adawa Isra’ila ta kuma daina taimakon Falastinawa.
Lambar Labari: 3485134 Ranar Watsawa : 2020/08/30
Tehran (IQNA) kungiyar Hamas ta gargadi gwamnatin yahudawan Isra’ila kan ci gaba da mamaye yankin zirin gaza.
Lambar Labari: 3485116 Ranar Watsawa : 2020/08/24
Tehran (IQNA) Al’ummar Falastinu suna ci gaba da mayar da martani a cikin fushi a kan gwamnatin Hadaddiyar Daular Larabawa UAE, dangane da bude huldar Diflomasiyya da ta yi tare da gwamnatin yahudawan Isra’ila.
Lambar Labari: 3485091 Ranar Watsawa : 2020/08/16
Tehran (IQNA) yahudawa sun yi amfani da karfi kan falastinawa masu jerin gwanon lumana.
Lambar Labari: 3485021 Ranar Watsawa : 2020/07/25
Tehran (IQNA) Daya daga cikin jagororin kungiyar Hamas ya tabbatar da cewa sakon jagora manuniya kan matsayar Iran dangane da batun Falastinu.
Lambar Labari: 3484958 Ranar Watsawa : 2020/07/06
Tehran (IQNA) an gudanar da jerin wano a Italiya domin nuna adawa da shirin Isra’ila na mamaye yankunan Falastinawa.
Lambar Labari: 3484954 Ranar Watsawa : 2020/07/05
Tehran (IQNA) wasu fitattun mata a duniya su 40 sun yi watsi da shirin Isra'ila na mamaye yankunan Falastinawa.
Lambar Labari: 3484944 Ranar Watsawa : 2020/07/02
Tehran (IQNA) kungiyoyin Falasdinawa na Hamas da kuma Fatah, sun sha alwashin hada kansu domin tunkarar shirin Isra’ila na mamaye yankunan Falastinawa.
Lambar Labari: 3484943 Ranar Watsawa : 2020/07/02
Tehran (IQNA) al'ummar falastinu suna gudanar da gangamia yau domin nuna rashin amincewa da shirin Isra'ila na mamaye yammacin kogin Jordan.
Lambar Labari: 3484942 Ranar Watsawa : 2020/07/01
Tehran (IQNA) Fatah ta bukaci falasdinawa su fi zanga-zangar don nuna rashin amincewarsu da shirin mamaye yankin gabar yamma da kogin Jordan.
Lambar Labari: 3484915 Ranar Watsawa : 2020/06/22
Tehran (IQNA) Bankin duniya ya bayar da wani rahoto da ke cewa, al’ummar falastinu na kara tsunduma a cikin matsanancin talauci.
Lambar Labari: 3484854 Ranar Watsawa : 2020/06/01
Tehran (IQNA) gwamnatin kasar Salvania ta sanar da cewa ba za ta amince da shirin Isra’ila na amamyar yankunan Falastinawa a yammacin kogin Jordan ba.
Lambar Labari: 3484843 Ranar Watsawa : 2020/05/28
Tehran (IQNA) sojojin Isra’ila sun fada wa wasu Palasdinawa wadanda suke nufin shiga harabar masallacin Al-Aqsa don gudanar da sallar Idi.
Lambar Labari: 3484831 Ranar Watsawa : 2020/05/24