falastinawa - Shafi 6

IQNA

Tehran (IQNA) al’ummar Sudan sun gudanar da zanga-zangogin nuna rashin amincewarsu da kulla alaka da haramtacciyar kasar Isra’ila.
Lambar Labari: 3485303   Ranar Watsawa : 2020/10/25

Tehran (IQNA) fiye da masallata dubu 20 ne suka gudanar da sallar juma’a a yau a masallacin Aqsa.
Lambar Labari: 3485301   Ranar Watsawa : 2020/10/23

Tehran (IQNA) jagoran Hamas ya bayyana ci gaba da tattaunawa tsakanin bangarorin Falastinawa a matsayin gishikin nasara.
Lambar Labari: 3485293   Ranar Watsawa : 2020/10/20

Tehran (IQNA) kungiyoyin Hamas PLO sun yi Allawadai da kalaman cin zarafi da tsohon jami’in gwamnatin Saudiyya ya yi kan falastinawa.
Lambar Labari: 3485263   Ranar Watsawa : 2020/10/10

Tehran (IQNA) gwamnatin yahudawan Isra’ila shirin gina matsugunnan yahudawa kimanin 4500 a cikin yankunan Falastinawa.
Lambar Labari: 3485249   Ranar Watsawa : 2020/10/05

Tehran (IQNA) kungiyoyin Fatah da Hamas sun cimma matsaya kan gudanar da zabuka a Falastinu wanda zai hada dukkanin bangarori.
Lambar Labari: 3485217   Ranar Watsawa : 2020/09/25

Tehran (IQNA) Falastinawa sun shelanta ranar yaua matsayin ranar fushi domin nuna takaici kan yadda wasu gwamnatocin larabawa suke ha'intar su.
Lambar Labari: 3485197   Ranar Watsawa : 2020/09/18

Tehran (IQNA) Falastinawa sun ce babu batun zaman lafiya a gabas ta tsakiya matukar ba a kawo karshen mamayar Isra’ila a kan kasar Falastinu ba.
Lambar Labari: 3485193   Ranar Watsawa : 2020/09/16

Tehran (IQNA) Jagororin kungiyoyin Falastinawa sun kirayi al’ummar falastinu da su fito su yi tir da Allawadai da sarakunan larabawa masu kulla hulda da gwamnatin yahudawa.
Lambar Labari: 3485183   Ranar Watsawa : 2020/09/14

Tehran (IQNA) Kakakin Kungiyar Ansarullah ta Yemen Muhammad Abdussalam ya ce ya kamata a rusa kungiyar kasasen larabawa, domin ba ta da wani amfani.
Lambar Labari: 3485172   Ranar Watsawa : 2020/09/11

Tehran (IQNA) Kalaman da limamin masallacin Haramin makka mai alfarma Abdulrahman Sudais ya yi na neman halasta kulla alaka da yahudawan Isra’ila, sun bar baya da kura.
Lambar Labari: 3485157   Ranar Watsawa : 2020/09/06

Sayyid Nasrullah:
Tehran (IQNA) Babban sakataren kungiyar Hizbullah ya bayyana cewa, Amurka ta sha yi wa kungiyar tayin makudan kudade domin ta daina adawa Isra’ila ta kuma daina taimakon Falastinawa.
Lambar Labari: 3485134   Ranar Watsawa : 2020/08/30

Tehran (IQNA) kungiyar Hamas ta gargadi gwamnatin yahudawan Isra’ila kan ci gaba da mamaye yankin zirin gaza.
Lambar Labari: 3485116   Ranar Watsawa : 2020/08/24

Tehran (IQNA) Al’ummar Falastinu suna ci gaba da mayar da martani a cikin fushi a kan gwamnatin Hadaddiyar Daular Larabawa UAE, dangane da bude huldar Diflomasiyya da ta yi tare da gwamnatin yahudawan Isra’ila.
Lambar Labari: 3485091   Ranar Watsawa : 2020/08/16

Tehran (IQNA) yahudawa sun yi amfani da karfi kan falastinawa masu jerin gwanon lumana.
Lambar Labari: 3485021   Ranar Watsawa : 2020/07/25

Tehran (IQNA) Daya daga cikin jagororin kungiyar Hamas ya tabbatar da cewa sakon jagora manuniya kan matsayar Iran dangane da batun Falastinu.
Lambar Labari: 3484958   Ranar Watsawa : 2020/07/06

Tehran (IQNA) an gudanar da jerin wano a Italiya  domin nuna adawa da shirin Isra’ila na mamaye yankunan Falastinawa.
Lambar Labari: 3484954   Ranar Watsawa : 2020/07/05

Tehran (IQNA) wasu fitattun mata a duniya su 40 sun yi watsi da shirin Isra'ila na mamaye yankunan Falastinawa.
Lambar Labari: 3484944   Ranar Watsawa : 2020/07/02

Tehran (IQNA) kungiyoyin Falasdinawa na Hamas da kuma Fatah, sun sha alwashin hada kansu domin tunkarar shirin Isra’ila na mamaye yankunan Falastinawa.
Lambar Labari: 3484943   Ranar Watsawa : 2020/07/02

Tehran (IQNA) al'ummar falastinu suna gudanar da gangamia yau domin nuna rashin amincewa da shirin Isra'ila na mamaye yammacin kogin Jordan.
Lambar Labari: 3484942   Ranar Watsawa : 2020/07/01