Tehran (IQNA) Falasɗinawa sun yi Allah wadai da kalaman shugaban kasar Jamus na cewa kotun ICC ba ta da hurumin binciken laifukan yaƙin da Isra’ila ta aikata kan Falasɗinawa.
Lambar Labari: 3486069 Ranar Watsawa : 2021/07/02
Tehran (IQNA) dubban yahudawan Sahyuniya sun gudanar da jerin gwano a biranan Tel Aviv da Quds domin neman a hukunta Netanyahu.
Lambar Labari: 3486013 Ranar Watsawa : 2021/06/15
Tehran (IQNA) Dubban mutane ne suka gudanar da jerin gwano a kasar Afirka ta kudu domin yin kira ga gwamnatin kasar da ta rufe ofishin jakadancin Isra’ila.
Lambar Labari: 3485967 Ranar Watsawa : 2021/05/31
Tehran (IQNA) Falastinawa ‘yan gwagwarmaya sun mayar da martani da makamai masu linzami a kan muhimman biranan Isra’ila.
Lambar Labari: 3485908 Ranar Watsawa : 2021/05/12
Tehran (IQNA) Kungiyar gwagwarmayar falastinawa ta kirayi gwamnatin Saudiyya da ta saki Falastinawa da ta kame ta tsare su a kurkuku ba tare da sun aikata wani laifi ba.
Lambar Labari: 3485812 Ranar Watsawa : 2021/04/15
Tehran (IQNA) daruruwan Falastinawa sun shiga cikin aikin gayya na shekara-shekara da ake yi na share masallacin Quds kafin watan Ramadan.
Lambar Labari: 3485799 Ranar Watsawa : 2021/04/11
Tehran (IQNA) kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa Amnesty International ta yi gargadi kan cin zalun da Isra’ila take yi akan Falastinawa.
Lambar Labari: 3485792 Ranar Watsawa : 2021/04/07
Tehran (IQNA) Kungiyar ‘Jihad ta bayyana cewa ba zata shiga zabubbukan kasar wadanda za’a gudanar nan gaba a cikin wannan shekarar.
Lambar Labari: 3485642 Ranar Watsawa : 2021/02/11
Tehran (IQNA) kungiyar kasashen musulmi da kuma cibiyar Azhar sun yi maraba da matakin da kotun ICC ta dauka na yin bincike kan laifukan yakin Isra'ila.
Lambar Labari: 3485631 Ranar Watsawa : 2021/02/08
Tehran (IQNA) majalisar dinkin duniya ta yi na'am da matakin da Mahmud Abbas ya dauka na ayyana lokacin zabe a Falastinu.
Lambar Labari: 3485563 Ranar Watsawa : 2021/01/17
Tehran gwamnatin hadaddiyar daular larabawa da gwamnatin yahudawan Isra’ila sun janye visa a tsakaninsu.
Lambar Labari: 3485555 Ranar Watsawa : 2021/01/14
Tehran (IQNA) Gwamnatin Falastinu ta kai kai Isra’ila a gaban kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya, kan ci gaba da tona manyan ramuka da take a karkashin masallacin Quds.
Lambar Labari: 3485545 Ranar Watsawa : 2021/01/11
Tehran (IQNA) Gwamnatin Falastinu ta kai karar Isra’ila ga majalisar dinkin duniya kan tsananta hare-haren da take yi a kan al’ummar Gaza.
Lambar Labari: 3485507 Ranar Watsawa : 2020/12/30
Tehran (IQNA) Firayi ministan kasar Pakistan ya karyata rahotannin da ke cewa kasarsa tana shirin kulla alaka da gwamnatin yahudawan Isra’ila.
Lambar Labari: 3485477 Ranar Watsawa : 2020/12/20
Tehran (IQNA) gwamnatin Falastinawa ta yi gargadi dangane da irin matakan tsokana da yahudawan Isra’ila suke dauka a kan wurare masu tsarki na musulmi.
Lambar Labari: 3485422 Ranar Watsawa : 2020/12/02
Tehran (IQNA) daruruwan jami’an ‘yan sanadan gamnatin yahudawan Isra’ila sun hana musulmi gudanar da sallar Juma’a a cikin masalacin Quds.
Lambar Labari: 3485383 Ranar Watsawa : 2020/11/20
Tehran (IQNA) Mataimakiyar zababben shugaban Amurka mai jiran gado Kamala Harris ta ce za su dawo da alaka tsakanin Amurka da kuma gwamnatin Falastinawa.
Lambar Labari: 3485360 Ranar Watsawa : 2020/11/12
Tehran (IQNA) yahudawan sahyuniya sun rusa gidaje 11 mallakin Falastinawa.
Lambar Labari: 3485333 Ranar Watsawa : 2020/11/03
Tehran (IQNA) al’ummar Sudan sun gudanar da zanga-zangogin nuna rashin amincewarsu da kulla alaka da haramtacciyar kasar Isra’ila.
Lambar Labari: 3485303 Ranar Watsawa : 2020/10/25
Tehran (IQNA) fiye da masallata dubu 20 ne suka gudanar da sallar juma’a a yau a masallacin Aqsa.
Lambar Labari: 3485301 Ranar Watsawa : 2020/10/23