iqna

IQNA

Bangaen kasa da kasa sakamakon yakin da aka kalafa a al’ummar kasar Yemen wasu daga cikin al’adunsu a  lokacin salla ba za su yiwu ba.
Lambar Labari: 3482765    Ranar Watsawa : 2018/06/16

Bangaren kasa da kasa, ma’aikatar harkokin wajen kasar Rasha ta yi gargadi dangane da halin da za a jefa al’ummar Yemen sakamakon hare-haren mayakan Hadi a gabar ruwan Hodaidah ta Yemen.
Lambar Labari: 3482759    Ranar Watsawa : 2018/06/14

Bangaren kasa da kasa, Majalisar Dinkin Duniya, ta ce tana ci gaba da tattaunawa domin kaucewa zubar da jini a birnin Hodeida na kasar Yemen, inda kawancen da Saudiyya ke jagoranta ya kaddamar da hari a yau Laraba.
Lambar Labari: 3482757    Ranar Watsawa : 2018/06/14

Bangaren kasa da kasa, an gudanar da bikin girmama mahardata kur’ani 370 a lardin Shubwa na Yemen.
Lambar Labari: 3482655    Ranar Watsawa : 2018/05/13

Bangaren kasa da kasa, jiragen yakin masarautar Saudiyya sun kaddamar da hare-hare a kan ginin ofishin shugaban kasar Yemen a birnin San’a.
Lambar Labari: 3482640    Ranar Watsawa : 2018/05/07

Bangaren kasa da kasa, dakarun Yemen sun harba makamai masu linzami guda 8 zuwa Jizan da ke kudancin saudiyya.
Lambar Labari: 3482613    Ranar Watsawa : 2018/04/28

Bangaren kasa da kasa, dakarun Yemen tare da mayakan Ansarullah sun harba makamai masu linzami kan yankin tsaro na Al-faisal da ke gundumar Jazan a Saudiyya.
Lambar Labari: 3482565    Ranar Watsawa : 2018/04/13

Bangaren kasa da kasa, Rahotanni daga kasar Yemen sun tabbatar da cewa akalla fararen hula 17 ne suka rasa rayukansu da suka hada da mata da kananan yara a hare-haren da jiragen yakin masarautar saudiyya suka kaddamar a daren jiya a garin Sa'adah.
Lambar Labari: 3482499    Ranar Watsawa : 2018/03/22

Bangaren kasa da kasa, rahotanni daga kasar Yemen na nuni da cewa ana kara samun karuwar cututtuka masu kisa a kasar sakamakon matsalolin da ake fuskanta a bangaren kiwon lafiya.
Lambar Labari: 3482468    Ranar Watsawa : 2018/03/11

Pentagon: Amurka Za Ta Ci Gaba Da Taimaka Ma Saudiyya A Yakin Da Take Yi Da Yemen
Lambar Labari: 3482446    Ranar Watsawa : 2018/03/02

Bangaren kasa da kasa, alkalumman da ma’aikatar lafiya ta kasar Yemen ta bayar sun tabbatar da cewa fiye da mutane dubu 13 ne suka rasu sakamakon killace iyakokin kasar.
Lambar Labari: 3482134    Ranar Watsawa : 2017/11/24

Bangaren kasa da kasa, Shugaban kwamitin kolin Kare Hakkin bil-Adama na Majalisar Dinkin Duniya ya bukaci gudanar da bincike kan take hakkokin bil-Adama a yakin wuce gona da iri da aka kaddamar kan kasar Yamen.
Lambar Labari: 3481887    Ranar Watsawa : 2017/09/12

Bangaren kasa da kasa, rahotanni daga kasar Yemen sun tabbatar da cewa fararen hula da dama ne suka rasa rayukansu a harin jiragen yakin masarautar saudiyya.
Lambar Labari: 3481825    Ranar Watsawa : 2017/08/23

Bangaren kasa da kasa, majalisar dinkin duniya ta dora alhakin kisan daruruwan kananan yara a kasar Yemen a kan gwamnatin Saudiyya.
Lambar Labari: 3481810    Ranar Watsawa : 2017/08/18

Bangaren kasa da kasa, an bude tsangayar koyar da ilimin kur'ani a jami'ar Hadra maut da ke cikin gundumar Aden a kasar Yemen.
Lambar Labari: 3481716    Ranar Watsawa : 2017/07/19

Bangaren kasa da kasa,an nuna wadanda suka nuna kwazoa gasar karatun kur’ani mai tsarki da akagudanar a gundumar Ibb a kasar Yemen.
Lambar Labari: 3481674    Ranar Watsawa : 2017/07/06

Bangaren kasa da kasa, daruruwan mutanen kasar Yemen da suke zaune a birnin New York na kasar Amurka sun fito kan tituna suna nuna adawa da bakar siyasa irin ta Donald Trump.
Lambar Labari: 3481198    Ranar Watsawa : 2017/02/03

Bangaren kasa da kasa, Jaridar The Guardian da ake bugawa a kasar Birtaniya, ta buga wani rahoto da ta harhada dangane da da yakin da Saudiyya take kaddamarwa a kan al'ummar kasar Yemen a fitowarta ta jiya Alhamis.
Lambar Labari: 3481063    Ranar Watsawa : 2016/12/23

Bangaren kasa da kasa, Kwamitin masallacin birnin York na kasar Birtania, ya fara gudanar da wani shiri na tattara taimakon madara ta gari ga miliyoyin kananan yara da ke fama da matsalar yunwa a kasar Yemen, sakamakon hare-haren da Saudiyya ke kaddamarwa a kasar.
Lambar Labari: 3480908    Ranar Watsawa : 2016/11/04

Bangaren kasa da kasa, babban sakataren kungiyar malaman gwagwarmaya a Lebanon ya bayyana da'awar da 'ya'yan saud ke yin a cewa dakarun Yemen sun harba makamai mai linzami a Makka da cewa abin ban kunya ne da ban dariya.
Lambar Labari: 3480893    Ranar Watsawa : 2016/10/30