iqna

IQNA

Bangaren kasa da kasa, kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya zai gudanar da zama kan batun tattaunawar da bangarorin kasar Yemen suka gudanar.
Lambar Labari: 3483296    Ranar Watsawa : 2019/01/08

Jaridar Wall Street Journal ta kasar Amurka ta buga wani rahoto da ke cewa, masallatan tarihi da sukea kasar Yemen suna fuskantar babbar barazana ta bacewa daga doron kasa.
Lambar Labari: 3483261    Ranar Watsawa : 2018/12/29

Bangaren kasa da kasa, Jagoran tawagar masu sanya ido na MDD kan rikicin Yemen ya isa Sanaa babban birnin kasar ta Yemen da 'yan Houtsie ke rikeda, bayan da ya ziyarci birnin Aden a jiya Asabar.
Lambar Labari: 3483246    Ranar Watsawa : 2018/12/23

Bangaren kasa da kasa, Antonio Guterres babban sakataren majalisar dinkin duniya ya bayyana bukatar aikewa da masu sanya ido kan dakatar da bude a birnin Husaidah Yemen.
Lambar Labari: 3483231    Ranar Watsawa : 2018/12/19

Bangaren kasa da kasa, Shugaban kwamitin koli na juyin juya halin kasar Yemen ne ya bayyana haka a wani rubutu da ya yi a shafinsa na Twitter a yau alhamis
Lambar Labari: 3483214    Ranar Watsawa : 2018/12/13

Bangaren kasa da kasa, Daya daga cikin masu wakiltar kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen da aka fi sani da 'yan Huthy, ya bayyana cewa; Sun je kasar Sweeden ne domin ganin an samu zaman lafiya a Yemen.
Lambar Labari: 3483196    Ranar Watsawa : 2018/12/08

Rahotanni daga kasar Yemen sun habarta cewa tun daga jiya har zuwa safiyar yau jiragen yakin Saudiyya kan lartdin Hudaida da ke yamamcin Yemen.
Lambar Labari: 3483181    Ranar Watsawa : 2018/12/04

Manzon musamman na majlaisar dinkin duniya mai shiga tsakani kan rikicin Yemen na ci gaba da gudanar da tattaunawa tare da jami'an gwamnatin tseratar da kasa a San'a.
Lambar Labari: 3483145    Ranar Watsawa : 2018/11/22

Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da wani kin gyaran wani dadden kwafin kur'ani mai tsarki mai shekaru 600 a kasar Yemen.
Lambar Labari: 3483112    Ranar Watsawa : 2018/11/08

Bangaren kasa da kasa, hukumar tallafawa kananan yara ta majalisar dinkin duniya ta sanar da cewa, kananan yara a kasar Yemen suna cikin mawuyacin hali.
Lambar Labari: 3483034    Ranar Watsawa : 2018/10/08

Bangaren kasa da kasa, Dakarun kasar Yemen sun sake kai harin ne da makami mai linzami a yau a kan babban filin sauka da tashin jiragen sama na birnin Dubai cibiyar kasuwanci ta UAE.
Lambar Labari: 3483022    Ranar Watsawa : 2018/09/30

Kungiyar tallafawa yara ta Save the Children ta ce fiye da yara miliyan biyar ne ke fuskantar barazanar yunwa a daidai lokacin da rikicin kasar ke kara kamari kuma farashin kayan abinci ya yi tashin gwaron zabo.
Lambar Labari: 3482997    Ranar Watsawa : 2018/09/19

Bangaren kasa da kasa, an gudanar da tarukar ranar Ghadir a birnin Sa’ada na kasar Yemen a yau.
Lambar Labari: 3482937    Ranar Watsawa : 2018/08/30

Kakakin ma'aikatar tsaro a hukumar tseratar da kasa ta Yemen ya bayyana cewa, dukkanin makaman da Saudiyya ta yi amfani da su wajen kai hari kan motar bas ta yara 'yan makaranta, makaman Amurka ne.
Lambar Labari: 3482890    Ranar Watsawa : 2018/08/13

Bangaren kasa da kasa, wani harin sama da kawancen da Saudiyya ke jagoranta a yakin Yemen, ya yi sanadimin mutuwar yara 'yan makaranta a kalla 39 tare da jikkata wasu mutane 48 na daban a arewacin kasar ta Yemen.
Lambar Labari: 3482877    Ranar Watsawa : 2018/08/09

Bangaren kasa da kasa, Jiragen saman yakin masarautar Saudiyya sun kai wasu jerin hare-haren wuce gona da iri kan lardunan Sa'adah da Hudaidah da suke kasar Yamen.
Lambar Labari: 3482869    Ranar Watsawa : 2018/08/06

Bangaren kasa da kasa, dakarun kasar Yemen sun samu nasarar mayar da martani kan mayakan ‘yanmamaya a yammacin kasar ta Yemen.
Lambar Labari: 3482804    Ranar Watsawa : 2018/07/03

Bangaren kasa da kasa, kungiyar Ansarullaha  Yemen ta ce ba ta da wata matsala domin mika tashar jiragen ruwa ta Hudaida ga majalisar dinkin duniya matukar dai za ta iya kula da ita.
Lambar Labari: 3482780    Ranar Watsawa : 2018/06/22

Bangaren kasa da kasa, dakarun kasar Yemen sun hana dakarun kawancen Saudiyya isa filin jirgin Hudaidah.
Lambar Labari: 3482774    Ranar Watsawa : 2018/06/20

Bangaren kasa da kasa, kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya zai gudanar ad zama kan batun rikicin kasar Yemen.
Lambar Labari: 3482770    Ranar Watsawa : 2018/06/18