Ministan Awkaf na Aljeriya:
Aljiers (IQNA) Youssef Belmahdi, ministan kula da harkokin addini na kasar Aljeriya, ya dauki makarantun kur'ani a matsayin wata hanya ta tsaro da za ta tunkari dabi'un da suka saba wa addini da kimar Musulunci a cikin al'umma.
Lambar Labari: 3489857 Ranar Watsawa : 2023/09/22
Najaf (IQNA) Babban magatakardar MDD yayin da yake ishara da karbar wasikar Ayatollah Sistani dangane da lamarin kona kur'ani a kasar Sweden, ya bayyana cewa yana godiya da kokarin wannan babbar hukuma ta shi'a.
Lambar Labari: 3489405 Ranar Watsawa : 2023/07/02
Tehran (IQNA) Yayin da yake gabatar da wata zantawa da wani gidan talabijin a jiya ministan ma’aikatar kula da harkokin addini na Masar, ya jaddada cewa Musulunci ya barranta daga kungiyoyin masu tsattsauran ra'ayi.
Lambar Labari: 3486681 Ranar Watsawa : 2021/12/13
Gwamnatin kasar Iraki ta bayyana cewa ba ta tababa a kan sayen makamai kai tsaye daga kasar Iran.
Lambar Labari: 3485368 Ranar Watsawa : 2020/11/15
Tehran (IQNA) malaman addini da limamai a kasar Masar sun yi kira ga gwamnatin kasar kan ta bayar da damar bude cibiyoyi na kur’ani a kasar.
Lambar Labari: 3485220 Ranar Watsawa : 2020/09/26
Tehran (IQNA) mahukuntan Saudiyya sun nemi musulmin duniya da su dakatar da shirye shiryen zuwa aikin hajjin bana.
Lambar Labari: 3484673 Ranar Watsawa : 2020/04/01
Muhammad Isa Yana Bayani Ga Alhazai:
Bangaren kasa da kasa, ministan kula da harkokin addini na kasar Aljeriya a lokacin da yake bayani ga maniyyata ya ce; daga malaman Aljeriya ne kawai za ku tambaya kan addini.
Lambar Labari: 3480728 Ranar Watsawa : 2016/08/20