Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da wani shiri na horar da malaman kur'ani a kasar Senegal karkashin jagorancin ofishin al'adun muslunci na Iran.
Lambar Labari: 3481751 Ranar Watsawa : 2017/07/30
Salah Zawawi A Zantawa Da IQNA:
Bnagaren kasa da kasa, jakadan Palastinu a birnin Tehran Salah Zawawi ya bayyan cewa ko shakka babu martanin da kasashen musulmi suka mayar dangane da keta alfarmar aqsa bai wadatar ba.
Lambar Labari: 3481750 Ranar Watsawa : 2017/07/30
Bangaren kasa da kasa, Wasu 'yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun kai hari a gidan radion Alkur'ani da ake kira Kimami andalos dake Tripoli babban birnin kasar Libiya.
Lambar Labari: 3481749 Ranar Watsawa : 2017/07/29
Bangaren kasa da kasa, al’ummar binin Quds suna yin kira da a kifar da gwamnatin Al Saud.
Lambar Labari: 3481748 Ranar Watsawa : 2017/07/29
Bangaren kasa da kasa, kwamitin shari’a na kasar Morocco ya amince da tsarin bankin musulunci a kasar.
Lambar Labari: 3481747 Ranar Watsawa : 2017/07/29
Bangaren kasa da kasa, Kotun soji a kasar Masar ta yanke hukuncin daurin rai da rai a kan wasu magoya bayan kungiyar Muslim Brotherhood su 58, bisa zarginsu da kai hari a kan wuraren tsaro a lokacin da aka hambarar da Muhammad Morsi.
Lambar Labari: 3481746 Ranar Watsawa : 2017/07/28
Bangaren kasa da kasa, Rahotanni daga yankunan gabashin kasar Saudiyya sun tabbatar da cewa a cikin kwanaki biyu jami'an tsaron masarautar iyalan gidan saud sun kasashe fararen hula 5 a yankin Qatif ba tare da bayyani wani dalili na yin hakan ba.
Lambar Labari: 3481745 Ranar Watsawa : 2017/07/28
Bangaren kasa da kasa, Bayan shafe kwanaki sha biyar na kaucewa sallah a cikin masallacin Kudus, ana sa ran Palasdinawa zasu gudanar da Sallar Juma'a a harabar masallacin.
Lambar Labari: 3481744 Ranar Watsawa : 2017/07/28
Bangaren kasa da kasa, Jami'an tsaron masarautar Al Saud suna ci gaba da kaddamar da farmaki a kan al'ummar birnin Awamiyyah da ke cikin gundumar Qatif a gabashin Saudiyyah.
Lambar Labari: 3481742 Ranar Watsawa : 2017/07/27
Bangaren kasa da kasa, Kotun koli a kasar Holland ta bayar da umarni da a gina ma musulmi makarantar sakandare a cikin birnin Amstardam fadar mulkin kasar.
Lambar Labari: 3481741 Ranar Watsawa : 2017/07/27
Sayyid Nasrallah:
Bangaren kasa da kasa, babban sakataren kungiyar Hizbullah Sayyid hassan Nasrullah bayyana cewa acikin sa'oin farko na fara kaddamar da farmaki kan yan ta'adda aka samu nasara.
Lambar Labari: 3481740 Ranar Watsawa : 2017/07/27
Bangaren kasa da kasa, Firayi ministan haramtacciyar kasar Isra'ila Benyamin Netanyahu ya bayar da umarni ga jami'an tsaron yahudawan Isra'ila da su gaba da tsaurara bincike a kan Palastinawa a birnin Quds da kuma masallacin Aqsa mai alfarma.
Lambar Labari: 3481739 Ranar Watsawa : 2017/07/26
Bangaren kasa da kasa, bangaren da ke sa ido kan kyamar musulmi a cikin kasashen nahiyar turai da ke karkashin kulawar cibiyar Azhar ya yi Allawadai da kan keta alfarmar wani masallaci na musulmi a gabashin kasar Faransa.
Lambar Labari: 3481738 Ranar Watsawa : 2017/07/26
Bangaren kasa da kasa, Allah ya yi wa fitaccen makarancin kur'ani mai tsarki a kasar Masar Muhammad Abdulwahab Tantawi rasuwa.
Lambar Labari: 3481737 Ranar Watsawa : 2017/07/26
Bangaren kasa da kasa, wani mabiyin addinin kirista ya shiga cikin sahun salla tare da musulmi a wajen masallacin Aqsa, bayan da jami'an tsaron yahudawan suka hana musulmi shiga cikin masallacin domin yin salla.
Lambar Labari: 3481736 Ranar Watsawa : 2017/07/25
Bangaren kasa kasa, al'ummar kasar Masar suna kokawa matuka dangane da karin farashin kujerar hajjin bana da hukumar alhazi ta kasar ta yi.
Lambar Labari: 3481735 Ranar Watsawa : 2017/07/25
Bangaren kasa da kasa, An gudanar da wani taron tattaunawa tsakanin jagororin mabiya addinai a birnin Manchester da ke kasar Ingila, domin kara samun damar fahimtar juna a tsakanin dukkanin mabiya addinai.
Lambar Labari: 3481734 Ranar Watsawa : 2017/07/25
Bangaren kasa da kasa, wani harin ta’addanci a yankin mazauna mabiya mazhabar shi’a a Afghanistan ya yi sanadiyyar mutuwar jama’a.
Lambar Labari: 3481733 Ranar Watsawa : 2017/07/24
Bangaren kasa da kasa, cibiyar musulmia a jahar Illinois a kasar Amurka ta gayyaci wadanda mamuslmi domin halartar taronda ta shirya.
Lambar Labari: 3481732 Ranar Watsawa : 2017/07/24
Bangaren kasa da kasa, cibiyar da ke fafutukar kare hakkokin Palastinawa a kasar Birtaniya ta yi kira zuwa ga gudanar da taruka a birane 16 na kasar domin taimakon al’ummar birnin Quds.
Lambar Labari: 3481731 Ranar Watsawa : 2017/07/24