Bangaren kasa da kasa, musulmi sun gudanar salla a cikin farfajiyar cibiyar muslunci ta Minnesota a kasar Amurka, bayan harin da aka kai kan cibiyar.
Lambar Labari: 3481771 Ranar Watsawa : 2017/08/06
Bangaren kasa da kasa wato kotu a birnin Landan na kasar Birtaniya a cikin unguwar Cricklewood a yankin Brent a Landan ta yanke hukunci kan mai yin barazanar kisa a kan musulmi.
Lambar Labari: 3481770 Ranar Watsawa : 2017/08/05
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da tarukan mauludin Imam Ridha (AS) a birane daban-daban na kasar Pakistan musamman ma a lardin baluchestan.
Lambar Labari: 3481769 Ranar Watsawa : 2017/08/05
Bangaren siyasa, shugaban kasar Iran Hassan Rauhani ya yi rantsuwar kama shugabancin kasar a wa'adi na biyu.
Lambar Labari: 3481768 Ranar Watsawa : 2017/08/05
Bangaren kasa da kasa, duk da irin matakan takurawa da cin zarafin da haramtacciyar kasar Isr’ila ta dauka a masallacin Aqsa masallata fiye da dubu 25 ne suka yi salla a yau a cikin masallacin.
Lambar Labari: 3481767 Ranar Watsawa : 2017/08/04
Bangaren kasa da kasa, Ahmad Usman Muhammad Umar wani matashi mai nakasa a kasar Sudan a garin Snar ya hardace juzu’i 22 na kur’ani mai tsarki a cikin gajeren lokacin.
Lambar Labari: 3481766 Ranar Watsawa : 2017/08/04
Bangaren kasa da kasa, za a daga kyallen dakin Ka’abah mita uku sama kuma za a janye mita 47 daga bangarorinsa.
Lambar Labari: 3481765 Ranar Watsawa : 2017/08/04
Bangaren kasa da kasa, Kungiyar kare hakkin bil adama da kasa da kasa Amnesty International ta yi Allah wadai da yadda kasashen duniya suka kauda idanunsu dangane da kisan da ake yi wa musulmi a jamhuriyar Afirka ta tsakiya.
Lambar Labari: 3481764 Ranar Watsawa : 2017/08/03
Bangaren kasa da kasa, ma'aikatar kula da harkokin muslunci ta kasar Masar ta sanar da cewa za a bude wata babbar cibiyar al'adun muslunci ta duniya a garin Al-salam na sharm el-sheikh.
Lambar Labari: 3481763 Ranar Watsawa : 2017/08/03
Bangaren siyasa, Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya bayyana cewar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ba ta taba kuma ba za ta taba mika kai ga mulkin kama-karya na ma'abota girman kai, yana mai cewa a halin yanzu Iran tana tsaya da kafafunta kyam sama da shekarun baya.
Lambar Labari: 3481762 Ranar Watsawa : 2017/08/03
Muhammad Jawad Zarif:
Bangaren kasa da kasa, ministan harkokin wajen kasar Iran Muhammad Jawad zarif ya bayyana cewa, yana fatan zaman da kasashen msuulmi suka gudanar a birnin Istanbul na kasar Turkiya Palastinu ya haifar da da mai ido.
Lambar Labari: 3481761 Ranar Watsawa : 2017/08/02
Bangaren kasa da kasa, an tarjama littafi mai suna Imam Gharib da aka rubuta kan Imam Ridha (AS) a cikin ahrshen turkancin Istanbuli.
Lambar Labari: 3481760 Ranar Watsawa : 2017/08/02
Bangaren kasa da kasa, masoyan iyalan gidan manzon Allah sun halarci taron tunawa da zagayowar lokacin haihiwar Imam Ridha (AS) A Tanzania.
Lambar Labari: 3481759 Ranar Watsawa : 2017/08/02
Bangaren kasa da kasa, wata kungiyar yahudawa masu tsatsauran ra'ayi ta kirayi sauran yahudawa domin su hada karfi da karfe domin kaddamar da farmaki a kan masallaci aqsa mai alfarma.
Lambar Labari: 3481758 Ranar Watsawa : 2017/08/01
Bangaren kasa da kasa,a karon farko wata musulma ta tsaya takarar neman kujerar asanata a kasar Amurka daga jahar Arizona.
Lambar Labari: 3481757 Ranar Watsawa : 2017/08/01
Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da taron maulidin Imam Ridha (AS) a cibiyar Alkauthar da ke birnin Hague a kasar Holland.
Lambar Labari: 3481756 Ranar Watsawa : 2017/08/01
Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da wani shiri na horar da malaman kur'ani mai tsarki na kasar Ethiopia a birnin Addis Ababa fadar mulkin kasar.
Lambar Labari: 3481755 Ranar Watsawa : 2017/07/31
Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da washiri na koyar da kur'ani da hakan ya hada da harda dama wasu ilmomin na daban a masallacin cibiyar Azhar.
Lambar Labari: 3481754 Ranar Watsawa : 2017/07/31
Bangaren kasa da kasa, Sayyid Ali Asgar Musawiyan matashi dan kasar Iran mai fasahar rubutu ya bayar da kyautar kwafin kur'ani ga hubbaren Abbas (AS).
Lambar Labari: 3481753 Ranar Watsawa : 2017/07/31
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da zaman taro dangane da cikar shekaru 60 da kafa makarantar musunci ta farko a kasar Ghana.
Lambar Labari: 3481752 Ranar Watsawa : 2017/07/30