Bangaren kasa da kasa, Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ya yi tofin Allah tsine kan yunkurin kai harin ta'addanci kan haramin Makkah tare da jaddada bukatar fadakar al'ummar yankin gabas ta tsakiya kan hatsarin ayyukan ta'addanci.
Lambar Labari: 3481637 Ranar Watsawa : 2017/06/24
Bangaren kasa da kasa, Dubun-dubatar Falastinawa sun gudanar da jerin gwanon ranar Quds ta duniya a yankunan daban-daban na Falastinu.
Lambar Labari: 3481635 Ranar Watsawa : 2017/06/23
Bangaren kasa da kasa, an nuna hotunan daya daga cikin tsoffin masallatan tarihi da aka rusa a jiya wanda ‘yan ta’addan daesh suka mamaye suka mayar da shi a matsayin wurin abin da suke kira khalifancin muslunci.
Lambar Labari: 3481633 Ranar Watsawa : 2017/06/22
Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da taron ranar Quds ta duniya a kasar Kenya a ranar Juma'a mai zuwa.
Lambar Labari: 3481631 Ranar Watsawa : 2017/06/21
Bangaren kasa da kasa, shugaban kasar Kennya Uhuru Kenyatta ya rabawa musulmi mabukata dabinon buda baki wanda ya kai Ton 36.
Lambar Labari: 3481629 Ranar Watsawa : 2017/06/21
Bangaren kasa da kasa, ‘yan sandan Amurka a jahar Virginia sun ki amincewa da kisan da aka yi wa wata budurwa musulma a matsayin aikin ta’addanci.
Lambar Labari: 3481627 Ranar Watsawa : 2017/06/20
Bangaren kasa da kasa, Majlaisar musulmin kasar Birtaniya ta bukaci mahukuntan kasar da su dauki matakan kare wuraren ibada da suka hada da masallatai da kuma cibiyoyin musulmi.
Lambar Labari: 3481625 Ranar Watsawa : 2017/06/19
Bangaren kasa da kasa, Daya daga cikin manyan kwamnadojin kungiyar 'yan ta'addan takfiriyya ta (Daesh) ISIS ya halaka sakamakon harin da Iran ta kaddamar a jiya a kan sansanonin 'yan ta'adda a Syria.
Lambar Labari: 3481623 Ranar Watsawa : 2017/06/19
Bangaren kasa da kasa, musulmi a birnin Teesside na kasar Birtaniya suna bayar da abincin buda baki ga wadanda ba musulmi ba da nufin karfafa fahimtar juna a tsakaninsu.
Lambar Labari: 3481621 Ranar Watsawa : 2017/06/18
Bangaren kasa da kasa, masana kan harkokin tarihi da abubuwan tarihi sun gano wani wuri da yake dauke da wasu abubuwa da ke nuna alakar wurin da musulmi a Ethiopia.
Lambar Labari: 3481619 Ranar Watsawa : 2017/06/17
Bangaren kasa da kasa, musulmin kasar Jamus za su gudanar da jerin gwano domin nisanta kansu daga ‘yan ta’adda masu aki hare-hare da sunan addini.
Lambar Labari: 3481617 Ranar Watsawa : 2017/06/17
Bangaren kasa da kasa, ma’ikatar harkokin wajen Rasha ta ce akwai yiwuwar an kasha jagoran ‘yan ta’addan ISIs Abubakar Baghdadi a wani hari a kusa da Raqqa.
Lambar Labari: 3481616 Ranar Watsawa : 2017/06/16
Bangaren kasa da kasa, ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran ta yi Allah wadai da kakkausar murya dangane da harin ta’addancin da aka kai a birnin Kabul na kasar Afghanistan a cikin masallaci.
Lambar Labari: 3481615 Ranar Watsawa : 2017/06/16
Bangaren kasa da kasa, mabiya mazhabar shi'a abirnin London na kasar Birtaniya sun taimaka ma mutanen da wanann gobara ta rutsa da su.
Lambar Labari: 3481614 Ranar Watsawa : 2017/06/15
Bangaren kasa da kasa, Minista mai kula da harkokin addinin a kasar Masar ya mayar da kakkausar martani a kan masu danganta ayyukan ta'addanci da addinin muslunci.
Lambar Labari: 3481613 Ranar Watsawa : 2017/06/15
Bangaren siyasa, A yau ana gudanar da tarukan tunawa da zagayowar lokacin shahadar Imam Ali (AS) a fadin kasar Iran, inda irin wannan taro da aka gudanar a Husainiyar Imam Khomeini (RA) ya samu halartar jagoran juyin juya halin Islama.
Lambar Labari: 3481612 Ranar Watsawa : 2017/06/15
Bangaren kasa da kasa, majalisar dinkin duniya ta yi garrgadin cewa akwai yiwuwar a dakatar da bayar da agajin abinci ga wasu Palastinawa saboda karancin kudi.
Lambar Labari: 3481611 Ranar Watsawa : 2017/06/14
Bangaren kasa da kasa, wani gini mai hawa 24 ya kama da wuta a birnin London na kasar Birtaniya wanda musulmi suke zaune a cikinsa.
Lambar Labari: 3481610 Ranar Watsawa : 2017/06/14
Bangaren kasa da kasa, babbar kwamishiniyar 'yan sanda a birnin London na kasar Birtaniya Cressida Dick ta ce ba zata taba amincewa da kyamar da ake nuna wa musulmi a birnin ba.
Lambar Labari: 3481608 Ranar Watsawa : 2017/06/13
Bangaren kasa da kasa, tawagar bagher Ulum daga jamhuriyar musulunci ta Iran tana gudanar da shirye-shiryen kur'ani a birn Pretoria na Afirka ta kudu.
Lambar Labari: 3481607 Ranar Watsawa : 2017/06/13