iqna

IQNA

Sayyid Nasrallah:
Bangaren kasa da kasa, Shugaban kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon Sayyid Hasan Nasrallah ya bayyana cewar zamanin barazanar 'Isra'ila' ya wuce kuma ba zai dawo ba har abada, don kuwa ta san cewa karfin kungiyar Hizbullah ya karu sama da na lokacin yakin shekara ta 2006.
Lambar Labari: 3481792    Ranar Watsawa : 2017/08/13

Bangaren kasa da kasa, jami’an tsaron haramtacciyar kasar Isra’ila sun kaddamar da farmakia kan masallaci Abu Hurairah a dake yankin Aizariya gabashin birnin Quds.
Lambar Labari: 3481791    Ranar Watsawa : 2017/08/12

Bangaren kasa da kasa, ma’aikatar alhazan kasar Masar ta sanar da cewa, an buga tare da raba wani littafi wanda yake yin bayani da kuma hannunka mai sanda ga mahajjatan kasar.
Lambar Labari: 3481790    Ranar Watsawa : 2017/08/12

Bangaren kasa da kasa, shugaban ofishin yada al’adun muslucni an Iran a kasar Afirka ta kudu ya bayyana irin ayyukan da suke gudanarwa wajen yada manufofin kur’ani a kasar.
Lambar Labari: 3481789    Ranar Watsawa : 2017/08/12

Bangaren kasa da kasa, jaridar Financial Times ta ce kungiyoyin kare hakkin bila adama da daman a duniya suna kiran Saudiyya da ta dakatar da yunkurin sare kawunan fararen hula 14 da take shirin yi.
Lambar Labari: 3481788    Ranar Watsawa : 2017/08/11

Bangaren kasa da kasa, ana shirin gudanar da wani zaman taro na kara wa juna sani kan rubutun larabci a birnin Alkahira na kasar Masar.
Lambar Labari: 3481787    Ranar Watsawa : 2017/08/11

Bangaren kasa da kasa, wasu masu tsatsauran ra’ayin addinin Buda sun hana wasu daga cikin musulmin kasar Myanmar tafiya zuwa aikin haji.
Lambar Labari: 3481786    Ranar Watsawa : 2017/08/10

Bangaren kasa da kasa, dan majalisar dokokin kasar Amurka musulmi daga jahar Minnesota ya yi suka kan yadda Trump ya yi gum da bakinsa dangane da harin da aka kai wa cibiya da masallacin musulmi.
Lambar Labari: 3481785    Ranar Watsawa : 2017/08/10

Bangaren kasa da kasa, masu gudanart da ziyara da dama ne suke ziyartar wani dakin adana kayan tarihi da suka danganci kr’ani mai tsarki a birnin madina mai alfarma.
Lambar Labari: 3481784    Ranar Watsawa : 2017/08/10

Bangaren kasa da kasa, an gudanar da wani shiri na bayar da horo kan ayyukan bankin muslunci a kasar Gambia, wanda cibiyar kula da harkokin kudi da ayyukan tattalin arziki ta yammacin Afirka WAIFEM ta dauki nauyin shiryawa.
Lambar Labari: 3481783    Ranar Watsawa : 2017/08/09

Bangaren kasa da kasa, a yau ne za a watsa wani shiri dangane da ayyukan da jamhuriyar muslunci ta Iran take gudanarwa a bangaren kur'ani a kasar Afirka ta kudu a tashar Rasad.
Lambar Labari: 3481782    Ranar Watsawa : 2017/08/09

Bangaren kasa da kasa, an gudanar da bikin daga kyallen dakin Ka'abah mai alfarma mita uku sama kamar yadda aka saba yia koeace shekara.
Lambar Labari: 3481781    Ranar Watsawa : 2017/08/09

Bangaren kasa da kasa, an gudanar da wani zaman taro na mabiya addinai a birnin Vioming na kasar Amurka.
Lambar Labari: 3481779    Ranar Watsawa : 2017/08/08

Bangaren kasaa da kasa, an kawo karshen wani shiri na horo kan kur’ani a kasar Senegal na malaman kur’ani a birnin mabiya darikar muridiyyah.
Lambar Labari: 3481778    Ranar Watsawa : 2017/08/08

Bangaren kasa da kasa, an kammala aikin gyaran wani kwafin kur’ani mai tsarki na tarihi a kasar Masar bayan kwashe tsawon shekaru shida ana aikin.
Lambar Labari: 3481777    Ranar Watsawa : 2017/08/08

Bangaren kasa da kasa, Jami'an tsaron gwamnatin kasar Myanmar tare da wasu masu tsatsauran ra'ayin addinin Buda, sun hana shigar da abinci da magunguna a garin musulmi na Ratidayon da ke cikin lardin Rakhin.
Lambar Labari: 3481776    Ranar Watsawa : 2017/08/07

Bangaren kasa da kasa, jaridar middlieast ta bayar da rahoton cewa, jami'an masarautar Al Saud suna tilasta al'ummar yankin Awamiyya barin muhallansu.
Lambar Labari: 3481775    Ranar Watsawa : 2017/08/07

Bangaren kasa da kasa, wata kungiyar musulmi a Najeriya ta fitar da bayanin yin Allah wadai a kan kaddamar da hari a kan wata majami'ar mabiya addinin kirista a jahar Anambara.
Lambar Labari: 3481774    Ranar Watsawa : 2017/08/07

Bangaren kasa da kasa, wani yaro dan shekaru 6 da haihuwa da ya hardace dukkanin kur’ani mai tsarki a Najeriya, ya bayyana cewa yana son zama likta.
Lambar Labari: 3481773    Ranar Watsawa : 2017/08/06

Bangaren kasa da kasa, iyayen yara sun nuna rashin amincewa da karbar kudade da gwamnati take a kasar Ghana kan karatun yara a makarantun Islamiyya.
Lambar Labari: 3481772    Ranar Watsawa : 2017/08/06