Sabon shugaban kasar Tunisia ya kare matsayinsa dangane da yadda yake bayar da muhimmanci ga batun palastine.
Lambar Labari: 3484153 Ranar Watsawa : 2019/10/14
Bangaren kasa da kasa, a jiya ne aka fara gudanar da gasar kur’ani mai tsarki ta Libya a yankin Nalut.
Lambar Labari: 3484152 Ranar Watsawa : 2019/10/14
Bangaren kasa da kasa, Antonio Guterres babban sakaraeen UN ya yi tir da harin da aka kai kan masallaci a Burkina Faso.
Lambar Labari: 3484150 Ranar Watsawa : 2019/10/13
Bangaren kasa da kasa, mata muuslmi sun gudanar da jerin gwano a Ghana kan batun saka hijabin musulunci.
Lambar Labari: 3484149 Ranar Watsawa : 2019/10/13
Bangaren siyasa, a lokacin da yake zantawa da firayi ministan Pakistan a yau shugaba Rauhani ya ce dole a warware matsalolin gabas ta tsakiya ta hanyar tattaunawa.
Lambar Labari: 3484148 Ranar Watsawa : 2019/10/13
Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da wani baje kolin kayan al’adu na muuslmin duniya a jihar Chicago ta Amurka.
Lambar Labari: 3484147 Ranar Watsawa : 2019/10/12
Bangaren kasa da kasa, za a bude wani dakin ajiye kayan tarihin manzon Allah da addinin mulsunci a kasar Indonesia.
Lambar Labari: 3484146 Ranar Watsawa : 2019/10/12
Bangaren kasa da kasa, cibiyar kula da taron arbaeen a Karbala ta sanar da cewa maukibi dubu 10 da 700 ne za su halarci taron arbaeen.
Lambar Labari: 3484145 Ranar Watsawa : 2019/10/12
Bangaren kasa da kasa, an kai hari da makaman da ake zaton na roka ne a kan jirgin ruwan dakon main a Iran a kusa da Saudiyya.
Lambar Labari: 3484144 Ranar Watsawa : 2019/10/11
Bangaren kasa da kasa, babban malamin Azhar ya yi kira zuwa karfafa tattaunawa tsakanin mabiya addinan musulunci da kiristanci.
Lambar Labari: 3484143 Ranar Watsawa : 2019/10/11
Bangaren siyasa, wanda ya jagoranci sallar juma’a a Tehran ya bayyana Tattakin 40 na Imam Husain (AS) da cewa yana dauke da sakon kur'ani.
Lambar Labari: 3484142 Ranar Watsawa : 2019/10/11
Bangaren kasa da kasa, rahotanni na cewa wasu dubban matan ‘yan ta’addan Daesh sun tsre daga arewacin Syria.
Lambar Labari: 3484141 Ranar Watsawa : 2019/10/10
Bangaren kasa da kasa, a zaman da kwamitin tsaro zai gudanar yau, zai tattauna batun harin Turkiya a Syria.
Lambar Labari: 3484140 Ranar Watsawa : 2019/10/10
Bangaren kasa da kasa, ofishin firayi ministan kasar Iraki ya sanar da makoki na tsawon kwanaki domin addu’a ga wadanda suka rasa rayukansu.
Lambar Labari: 3484139 Ranar Watsawa : 2019/10/10
Bangaren kasa da kasa, Erdodan ya sanar da fara kai hari a arewacin Syria a yau.
Lambar Labari: 3484138 Ranar Watsawa : 2019/10/09
Bangaren kasa da kasa, a cikin wanann shekara yahudawa fiye da dubu 17 ne suka keta alfarmar masallacin Quds.
Lambar Labari: 3484137 Ranar Watsawa : 2019/10/09
Bangaren kasa da kasa, an bude bangaren nazari kan yaki da tstsauran ra’ayia jami’ar Aluyun ta kasar Mauritaniya.
Lambar Labari: 3484135 Ranar Watsawa : 2019/10/09
Bangaren kasa da kasa, ‘yan kabilar Rohingya sun ce majalisar dinkin duniya ta kasa daukar nauyin ilimin yaransu.
Lambar Labari: 3484133 Ranar Watsawa : 2019/10/08
Bangaren kasa da kasa, Shugaban Iraki ya bukaci da a gudanar da tatatunawa tsakanin dukkanin al’ummar kasar.
Lambar Labari: 3484132 Ranar Watsawa : 2019/10/08
Bangaren kasa da kasa, Abdullah Hamduk ya yi kira da a kawo karshen yada kiyayya da kuma tsatstsauran ra’ayi a kasar.
Lambar Labari: 3484131 Ranar Watsawa : 2019/10/08