Tehran (IQNA) kungiyar larabawan Yemen 'yan kabilar Huthi masu gwagwarmaya da 'yan mamaya a kasar sun bayyana shirinsu na tattaunawa da Saudiyya.
Lambar Labari: 3484898 Ranar Watsawa : 2020/06/15
Tehran (IQNA) fararen hula hudu ne su ka yi shahada a kasar Yemen, a wani hari da jiragen yaki na kawancen Saudiyya.
Lambar Labari: 3484774 Ranar Watsawa : 2020/05/07
Tehran (IQNA) masarautar Al Saud ta sanar da cewa kawancenta da ke kaddamar da hare-hare kan Yemen zai dakatar da hare-hare n har tsawon makonni biyu.
Lambar Labari: 3484695 Ranar Watsawa : 2020/04/09
Tehran (IQNA) Majiyar sojojin kasar Yemen ta bayyana cewa a cikin kwanaki bakawai da suka gabata, sojojin Saudiyya sun kai hare-hare kimanin 300 kan yankuna a kasar Yemen.
Lambar Labari: 3484693 Ranar Watsawa : 2020/04/08
Tehran (IQNA) gwamnatin kasar Libya mai mazauni a birnin Tripoli ta ce dole ne a gurfanar da su Haftar a kotun duniya.
Lambar Labari: 3484679 Ranar Watsawa : 2020/04/04
Tehran (IQNA)Babban kwamandan sojojin kasar Iran Janar Mohammad Bakiri ya bayyana cewa sojojin kasar suna kallon duk kai kawon Amurka a yankin gabas ta tsakiya.
Lambar Labari: 3484675 Ranar Watsawa : 2020/04/02
Tehran (IQNA) kungiyoyin gwagwarmayar Falastinawa sun ce ci gaba da kai wa Syria hari da Isra’ila ke yi abin Allawadai ne.
Lambar Labari: 3484674 Ranar Watsawa : 2020/04/01
Tehran (IQNA) jiragen yakin masarautar Al Saud sun kaddamar da munanan hare-hare a kan biranen kasar Yemen a yau.
Lambar Labari: 3484669 Ranar Watsawa : 2020/03/30
Bangaren kasa da kasa, sojojin Yemen tare da dakarun sa kai na kabilun kasar sun kame sojojin Saudiyya sama da dubu biyu.
Lambar Labari: 3484101 Ranar Watsawa : 2019/09/29
Jiragen yakin kasar Saudiyya sun kashe fararen hula 16 a hare-hare n ad suka kai yau a kasar Yemen.
Lambar Labari: 3484082 Ranar Watsawa : 2019/09/24
Bangaren kasa da kasa, a daren Asabar da ta gabata ce sojoji da dakarun sa kai na Yemen suka kaddamar da harin ramuwar gayya a kan Saudiyya.
Lambar Labari: 3484059 Ranar Watsawa : 2019/09/17
Bangaren kasa da kasa, kusa a kungiyar Ansaullah ya ce daga lokacin da Saudiyya ta fara kaddamar da hare-hare kan kasar Yemen shekaru zuwa yanzu ta rusa masallatai 1024 a fadin kasar.
Lambar Labari: 3483650 Ranar Watsawa : 2019/05/18
Bangaen kasa da kasa, Isra'ila ta kaddamar da hare-hare a kan al'ummar Falastinawa mazauna yankin zirin Gaza.
Lambar Labari: 3483494 Ranar Watsawa : 2019/03/26
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Bahram Qasemi ya bayyana harin da Saudiyya ta kai a jiya kan fararen hula tare da yi musu kisan gilla a gundumar Hajjah ta kasar yemen da cewa abin takaici ne.
Lambar Labari: 3483444 Ranar Watsawa : 2019/03/11
Mayakan kungiyar 'yan ta'adda ta Al-shabab ta kaddamar da hare-hare da makaman roka a kan sansanin majalisar dinin duniya da ke birnin Mogadishu na kasar Somalia.
Lambar Labari: 3483277 Ranar Watsawa : 2019/01/02
Bangaren kasa da kasa, gwamnatin kasar Afghanistan ta dauki kwarar matakai na tsaro domin bayar da kariya ga masu gudanar da tarukan Ashura.
Lambar Labari: 3482995 Ranar Watsawa : 2018/09/19
Bangaren kasa da kasa, jami'an sojin kasar Libya masu iyayya ga Khalifa Haftar sun rufe wata makarantar 'yan salafiyya a garin Durna.
Lambar Labari: 3482887 Ranar Watsawa : 2018/08/12
Bangaren kasa da kasa, za a gina wata cibiyar yaki da tsatsauran ra'ayin addinin musucni a kasar Kenya.
Lambar Labari: 3482471 Ranar Watsawa : 2018/03/13