Bangaren kasa da kasa, jam’iyya mai ra’ayin muslunci a kasar Morocco ta samu nasara a mafi yawan biranan kasar masu girma.
Lambar Labari: 3358341 Ranar Watsawa : 2015/09/05
Bangaren kasa da kasa, kungiyar hadin kasashen ta sanar da cewa a shirye take domin gudanar da babban taron shugabannin kasashen kungiyar a kasar Morocco kan batun masallacin Aqsa.
Lambar Labari: 3340243 Ranar Watsawa : 2015/08/08
Bangaren kasa da kasa, wasu matasa mabiya addinin muslunci da kuma yahudawa sun shirya bude baki ga mabukata a kasar Morocco domin kara samun hadin kai a tsakanmin mutanen kasar.
Lambar Labari: 3328209 Ranar Watsawa : 2015/07/14
Bangaren kasa da kasa, an shiga bangare na karshe na gasar karatu da hardar kur’ani mai tsarki da kuma tajwidinsa a birnin Ribat na kasar Morocco.
Lambar Labari: 3323167 Ranar Watsawa : 2015/07/04
Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da wani zaman taro domin bicike kan ilmomin kur’ani mai tsarki a kasar Morocco tare da halartar masana kwararru a wannan bangare.
Lambar Labari: 3120131 Ranar Watsawa : 2015/04/10
Bangaren kasa da kasa, dakunan karatun kur’ani mai tsarki da ke biranen kasar Morocco sun zama wurin koyar da kananan yara da kuma horar da su a kan ilmomin addini.
Lambar Labari: 3026945 Ranar Watsawa : 2015/03/22
Bangaren kasa da kasa, an bude taron karatun kur'ani mai tsarki na kasa da kasa a Morocco tare da halartar makaranta daga kasashen duniya.
Lambar Labari: 3012740 Ranar Watsawa : 2015/03/19
Bangaren kasa da kasa, cibiyar mabiya mazhabar shi'a a kasar Morocco za ta fara gudanar da ayyukanta a hukumance nan ba da jimawa ba.
Lambar Labari: 2855067 Ranar Watsawa : 2015/02/15
Bangaren kasa da kasa, Ministan harkokin wajen kasar Morocco Salahuddin Wazwar ya ce yaki halartar gangamin Paris ne saboda an daga wasu zane-zanen batunci da cin zarafi ga manzon Allah (SAW) a gangamin.
Lambar Labari: 2699759 Ranar Watsawa : 2015/01/12
Bangaren kasa da kasa, Limamai 50 ne daga kasar Faransa suke samun horo a kasar Moroco domin yaki da mummunar akidar tsatsauran ra’ayi da kafirta musulmi da ke mayar da matasa ‘yan ta’adda.
Lambar Labari: 2625116 Ranar Watsawa : 2014/12/23
Bangaren kasa da kasa, sarkin kasar Morocco ya hana limaman masallatai a kasar gudanar da duk wani abu da ya shafi siyasa a kasar tare da kiransu da su takaita kawai ga lamurra da suka danganci addini da wa’azi.
Lambar Labari: 1426580 Ranar Watsawa : 2014/07/06