morocco - Shafi 3

IQNA

Bangaren kasa da kasa, an sayar da wani dadaen kwafin kur'ani mai tsarki a kan kudi dala dubu 25 wanda aka rubuta shi da hannu daruruwan shekaru da suka gabata.
Lambar Labari: 3481398    Ranar Watsawa : 2017/04/12

Bangaren kasa da kasa, an girmama mata mahardata kur’ani mai tsarki da hadisin manzo a garin Burkan na kasar Morocco.
Lambar Labari: 3481377    Ranar Watsawa : 2017/04/05

Bangaren kasa da kasa, sarkin Morocco Muhammad na shida a ziyarar da ya kai kasar Guinea ya bayar da kyautar kwafin kur’ani mai tsarki ga limamai malaman addini.
Lambar Labari: 3481260    Ranar Watsawa : 2017/02/25

Bangaren kasa da kasa, Girtt Wilders dan majalisar dokokin kasar Holland da ya shahara wajen kiyayya da msulmi ya sake yin wasu kamalan batunci a kan addinin mulsunci.
Lambar Labari: 3481256    Ranar Watsawa : 2017/02/23

Bangaren kasa da kasa, shugaban kasuwar baje kolin littafai da ake gudanarwa a Morocco ya bayyana cewa kur’ani shi ne littafin da aka fi saye a wannan baje koli.
Lambar Labari: 3481244    Ranar Watsawa : 2017/02/19

Bangaren kasa da kasa, wata kotu a birnin kazablanka na kasar Morocco ta daure wata mata mai wulakanta kur'ani shekaru 4 a gidan kaso.
Lambar Labari: 3481068    Ranar Watsawa : 2016/12/25

Bangaren kasa da kasa, mata kimanin dubu 67 ne suka shiga cikin wai shiri na yaki da jahilci wanda a shirin ne ake koya musu rubutu da karatun kur’ani a masallatan Moroco.
Lambar Labari: 3481066    Ranar Watsawa : 2016/12/24

Bangaren kasa da kasa, wata tsohuwa yar Morocco da ke zaune a Spain yar shekaru 75 da haihuwa ta hardace kur'ani mai tsarki baki daya.
Lambar Labari: 3481020    Ranar Watsawa : 2016/12/10

Bangaren kasa da kasa, ana gudanar da zaman taro na biyu na kasa da kasa kan tarihin manzon Allah (SAW) a birnin fas na kasar Morroco.
Lambar Labari: 3480972    Ranar Watsawa : 2016/11/25

Bangaren kasa da kasa, wata mata 'yar kasar Morocco ta halarci taron arbaeen na Imam Hussain (AS) a Karbala na wannan shekara.
Lambar Labari: 3480958    Ranar Watsawa : 2016/11/20

Bangaren kasa da kasa, Al'ummar yankin Lisasafah da ke cikin gundumar kazablanka a kasar Morocco sun gudanar da wani gangami a yau domin nuna rashin amincewa da keta alfarmar kur'ani mai tsarki da aka yi a yankin.
Lambar Labari: 3480946    Ranar Watsawa : 2016/11/16

Wasu mutane sun keta alfarmar kur’ani mai tsarkia wasu masallatai da ke cikin gundumar Kazablanka a cikin kasar Morocco.
Lambar Labari: 3480875    Ranar Watsawa : 2016/10/22

Bangaren kasa da kasa, a cikin wata mai kamawa ne za a bude gasar karatu na tartili da hardar kur’ani gami tajwidi da kuma tafsiri a birnin Kazablanka na kasar Morocco.
Lambar Labari: 3480855    Ranar Watsawa : 2016/10/14

Bangaren kasa da kasa, Muhammad Bunis daya daga cikin malaman addini a kasar Morocco ya yi gargadi dangane da yin amfani da masallaci yakin neman zabe.
Lambar Labari: 3480828    Ranar Watsawa : 2016/10/05

Bangaren kasa da kasa, an kashe wata mata musulma a kasar Faransa ta hanyar harbinta da bindiga a birnin Pantan.
Lambar Labari: 3480808    Ranar Watsawa : 2016/09/26

Bangaren kasa da kasa, Ahmad Ibadi shugaban majalisar malaman Muhammadiyyah a kasar Morocco ya bayyana cewa masu tsatsauran ra’ayi suna kallon zahirin ayoyin kur’ani ne kawai.
Lambar Labari: 3462161    Ranar Watsawa : 2015/12/11

Bangaren kasa da kasa, mamaba a kwamitin kula da harkokin ilimi y ace adadin mahardata kur’ani mai tsarki ya haura miliyan daya a kasar Morocco.
Lambar Labari: 3443855    Ranar Watsawa : 2015/11/05

Bangaren kasa da kasa, malamai da masana da suke halartar taron tabbur na kr’ani mai tsarki a birnin Kazablanka na kasar Morocco sun jaddada wajabcin yada sahihiyar fahimta ta kur’ani a tsakanin matasa musulmi domin saita tunaninsu.
Lambar Labari: 3417486    Ranar Watsawa : 2015/10/30

Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da wani zaman taro mai taken tadabbura a cikin kur’ani mai tsarki tare da halartar mutane fiye da 400 a birnin kzablanka na kasar Morocco.
Lambar Labari: 3407229    Ranar Watsawa : 2015/10/28

Bnagaren kasa da kasa, darurwan matasa akasar Morocco sun gudanar da jerin gwano domin nuna rashincewa da abin da ya faru na kisan mahajjata a Mina a lokacin aikin hajjin bana.
Lambar Labari: 3383153    Ranar Watsawa : 2015/10/08