iqna

IQNA

Bangaren kasa da kasa, an girmama mata mahardata kur’ani mai tsarki da hadisin manzo a garin Burkan na kasar Morocco.
Lambar Labari: 3481377    Ranar Watsawa : 2017/04/05

Bangaren kasa da kasa, sarkin Morocco Muhammad na shida a ziyarar da ya kai kasar Guinea ya bayar da kyautar kwafin kur’ani mai tsarki ga limamai malaman addini.
Lambar Labari: 3481260    Ranar Watsawa : 2017/02/25

Bangaren kasa da kasa, Girtt Wilders dan majalisar dokokin kasar Holland da ya shahara wajen kiyayya da msulmi ya sake yin wasu kamalan batunci a kan addinin mulsunci.
Lambar Labari: 3481256    Ranar Watsawa : 2017/02/23

Bangaren kasa da kasa, shugaban kasuwar baje kolin littafai da ake gudanarwa a Morocco ya bayyana cewa kur’ani shi ne littafin da aka fi saye a wannan baje koli.
Lambar Labari: 3481244    Ranar Watsawa : 2017/02/19

Bangaren kasa da kasa, wata kotu a birnin kazablanka na kasar Morocco ta daure wata mata mai wulakanta kur'ani shekaru 4 a gidan kaso.
Lambar Labari: 3481068    Ranar Watsawa : 2016/12/25

Bangaren kasa da kasa, mata kimanin dubu 67 ne suka shiga cikin wai shiri na yaki da jahilci wanda a shirin ne ake koya musu rubutu da karatun kur’ani a masallatan Moroco.
Lambar Labari: 3481066    Ranar Watsawa : 2016/12/24

Bangaren kasa da kasa, wata tsohuwa yar Morocco da ke zaune a Spain yar shekaru 75 da haihuwa ta hardace kur'ani mai tsarki baki daya.
Lambar Labari: 3481020    Ranar Watsawa : 2016/12/10

Bangaren kasa da kasa, ana gudanar da zaman taro na biyu na kasa da kasa kan tarihin manzon Allah (SAW) a birnin fas na kasar Morroco.
Lambar Labari: 3480972    Ranar Watsawa : 2016/11/25

Bangaren kasa da kasa, wata mata 'yar kasar Morocco ta halarci taron arbaeen na Imam Hussain (AS) a Karbala na wannan shekara.
Lambar Labari: 3480958    Ranar Watsawa : 2016/11/20

Bangaren kasa da kasa, Al'ummar yankin Lisasafah da ke cikin gundumar kazablanka a kasar Morocco sun gudanar da wani gangami a yau domin nuna rashin amincewa da keta alfarmar kur'ani mai tsarki da aka yi a yankin.
Lambar Labari: 3480946    Ranar Watsawa : 2016/11/16

Wasu mutane sun keta alfarmar kur’ani mai tsarkia wasu masallatai da ke cikin gundumar Kazablanka a cikin kasar Morocco.
Lambar Labari: 3480875    Ranar Watsawa : 2016/10/22

Bangaren kasa da kasa, a cikin wata mai kamawa ne za a bude gasar karatu na tartili da hardar kur’ani gami tajwidi da kuma tafsiri a birnin Kazablanka na kasar Morocco.
Lambar Labari: 3480855    Ranar Watsawa : 2016/10/14

Bangaren kasa da kasa, Muhammad Bunis daya daga cikin malaman addini a kasar Morocco ya yi gargadi dangane da yin amfani da masallaci yakin neman zabe.
Lambar Labari: 3480828    Ranar Watsawa : 2016/10/05

Bangaren kasa da kasa, an kashe wata mata musulma a kasar Faransa ta hanyar harbinta da bindiga a birnin Pantan.
Lambar Labari: 3480808    Ranar Watsawa : 2016/09/26

Bangaren kasa da kasa, Ahmad Ibadi shugaban majalisar malaman Muhammadiyyah a kasar Morocco ya bayyana cewa masu tsatsauran ra’ayi suna kallon zahirin ayoyin kur’ani ne kawai.
Lambar Labari: 3462161    Ranar Watsawa : 2015/12/11

Bangaren kasa da kasa, mamaba a kwamitin kula da harkokin ilimi y ace adadin mahardata kur’ani mai tsarki ya haura miliyan daya a kasar Morocco.
Lambar Labari: 3443855    Ranar Watsawa : 2015/11/05

Bangaren kasa da kasa, malamai da masana da suke halartar taron tabbur na kr’ani mai tsarki a birnin Kazablanka na kasar Morocco sun jaddada wajabcin yada sahihiyar fahimta ta kur’ani a tsakanin matasa musulmi domin saita tunaninsu.
Lambar Labari: 3417486    Ranar Watsawa : 2015/10/30

Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da wani zaman taro mai taken tadabbura a cikin kur’ani mai tsarki tare da halartar mutane fiye da 400 a birnin kzablanka na kasar Morocco.
Lambar Labari: 3407229    Ranar Watsawa : 2015/10/28

Bnagaren kasa da kasa, darurwan matasa akasar Morocco sun gudanar da jerin gwano domin nuna rashincewa da abin da ya faru na kisan mahajjata a Mina a lokacin aikin hajjin bana.
Lambar Labari: 3383153    Ranar Watsawa : 2015/10/08

Bangaren kasa da kasa, wasu daga cikin dangi da iyalan wasu alhazai na kasar Moroco da suka rasu ko suka bata na shirin shigar da kara kan mahukuntan Saudiyya.
Lambar Labari: 3382529    Ranar Watsawa : 2015/10/06